Nasir Ahmad El-Rufai
Yayin da ake shirin binciken gwamnatin Nasir El-Rufai a Kaduna, Majalisar jihar ta gargadi Bello El-Rufai kan barazanar da ya ke yi mata game da binciken mahaifinsa.
A wani sako da ya aikewa manema labarai a daren ranar Talata, Salisu Wusono, kakakin APC a Kaduna, ya ce babu wani shiri da jam'iyyar ke yi na dakatar da El-Rufai.
Kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman, ya yi magana kan kwamitin da majalisar ta kafa ɗomin bincikar tsohon gwamnan jihar Nasir Ahmaɗ El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa gwamnoni na amfani da hukumomin zabe na jihohi domin tafka magudin zabe.
Jami'an hukumar 'yan sandan fararen kaya ta DSS sun saki ta hannun daman tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, da suka cafke.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa wani kwamiti da zai duba kudaden lamuni, tallafi, da yadda aka aiwatar da ayyuka daga 2015 zuwa 2023 lokacin mulkin El-Rufai.
Tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa Zulum ya fita daban domim ba bu gwamnan da ya kai shi aiki a Najeriya a yanzu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, ya shawarci Bola Ahmed Tinubu ya rabu da duk hadimin da ya gaza aikin da aka sanya shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ƴan Najeriya da yawa ba su san cewa gwamnatin tarayya ta dawo da biyan tallafin man fetur ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari