Nasir Ahmad El-Rufai
Masu ruwa da tsaki a jam'iyyar APC da ke jihar Kaduna sun bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya maye gurbin Nasir El-Rufai a matsayin minista daga Kudancin Kaduna.
Like Minds Forum of Nigeria ta ce Nasir El-Rufai ya ba tafiyar Bola Tinubu gudumuwa a zaben 2023. Kungiyar nan ta tsofaffin Kwamishononin Kaduna ta nemi alfarma
Hadimin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya yi magana kan inda Nasir Ahmad El-Rifai ya koma, kwanaki kaɗan bayan ya haƙura da zama minista.
Osita Okechukwu ya na ganin kuskure ne Bola Tinubu ya bar Nasir El-Rufai ya tafi a banza, ya ce ana bukatar mutum na dabam irinsa ya shawo kan matsalar lantarki
Mun tattaro jerin abubuwa 10 da su ka jefa Nasir El-Rufai a matsala, su ka yi masa bukukun Minista. Daga ciki akwai kisan kare-dangi ga mazauna jihar Kaduna.
A karshen mako ne aka bayyana yadda El-Rufai, dansa ya samu damar angwancewa a Abuja. Amma, an ce mahaifinsa bai samu damar halarta ba saboda wasu dalilai.
An yada labarin da ke cewa, Uba Sani ya yiwa El-Rufai tuggu wurin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da kuma wanda zai maye gurbinsa kamar yadda dai ya bayyana.
Za a ji jerin abubuwan da su ka jawowa Nasir El-Rufai matsala wajen zama Ministan Bola Tinubu, hakan ya shafi Sanata Abubakar Sani Danladi da Stella Okotete.
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga Najeriya zuwa waje jim kaɗan bayan haƙura da zama ministan Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari