Nasir Ahmad El-Rufai
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabanr matan jam'iyyar, Maryam Suleiman kan goyon bayan Nasir El-Rufai a rikicinsa da Gwamna Uba Sani kan basuka.
A jiya ne ana tsakiyar azumi aka ji Bashir El-Rufai ya aikawa Gwamna Uba Sani raddi a fili saboda zancen bashi. Bashir ya ce Uba Sani bai san inda ya sa gaba ba.
Gwamna Uba Sani ya fara wayyo Allah da halin tattalin arzikin jihar Kaduna. A karon farko Uba Sani ya yi magana game da tulin bashin da Nasir El-Rufai ya ci.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa kace-nace da ake ta yi kan zargin an biya kuɗin fansa wajen ceto ɗaliban Kuriga ba shi da muhimmanci.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake birkita 'yan siyasa yayin da ya yi ganawa ta musamman da shugabannin jam'iyyar APC da kuma na 'yan adawa.
Tsohon gwamna, Nasir El- Rufa'i a cikin ƴan kwanakin nan yana kai ziyara a wajen ƴan siyasa. Za a tuna Nasir Ahmed El- Rufa'i ya kai ziyara sakatariyar jam'iyyar SDP
Deji Adeyanju ya yi magana kan motsin da Nasir El-Rufa'i da Peter Obi suke yi kan siyasar kasar nan. Deji ya ce Shugaba Bola Tinubu za su yi wa aiki a 2027.
Yayin da ake jita-jitar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zai bar APC, an yi hasashen zai hade da Peter Obi kan zaben 2027 da ake tunkara a Najeriya.
Jigon jam'iyyar APC, Dr. Modibbo ya ce Nasiru El-Rufai ya kai ziyara ofishin jam'iyyar SDP domin sharar fagen tunkarar zaben 2027 kuma zai iya kalubalantar Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari