Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce babu sauran abota tsakaninsa da mai ba da shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Uba Sani.
Tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Malam Nasiru El-rufai ya bayyaka cewa zai so a samu wani ɗan Kudu ya maye gurbin Bola Tinubu a zaben shugaban ƙasar 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ne ya canza ra'ayi kan naɗa shi minista amma ba babu laifin Majalisa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i ya sanya lokaci domin hira ta farko bayan sauka daga gwamnan jihar Kaduna. Yan Najeriya sun yi martani kan hirar.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi martani ga sakon da Bola Tinubu ya tura masa yayin da aka cika mako daya da ranar haihuwarsa ta 61 a duniya.
Shigar Nasir El-Rufa'i ya fara jawo rudani a siyasar kasar nan. APC ta zargi El-Rufa'i da juwa baya saboda rasa mukami. Jam'iyyar PDP ta ce tana maraba da El-Rufa'i.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Yayin da ake ta hasashen hadakar jam'iyyun adawa, Nasir El-Rufai, ya gana da shugabannin PDP a sirrance, abin da ya tayar da jita-jitar ficewarsa daga APC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari