Nasir Ahmad El-Rufai
Ziyarar da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ga tsohon Minista a gwamnatin Muhmmadu Buhari, Rauf Aregbesola ya ja hankali kan shirinsa na na zaben 2027.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya watau MURIC ta ja kaunnen gwamnatiɓ tarayya da ya guji kamawa ko muzgunawa tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir El-Rufai.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa'i ya amince cewa alakar da ke tsakanin Bola Ahmed Tinubu da Arewacin Najeriya ta na yin tsami gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i na shaida wa masu shirin cafke shi a gwamnatin Tinubu wurin da za su same shi nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce ya tallata Tinubu a 2023 don Allah, ƙasa da jam'iyya, ba don wata riba ba, yana mai cewa komai ya wuce a yanzu.
Yayin da yan adawa suka taso gwamnatin Bola Tinubu a gaba kan salon gwamnatinsa, an bukaci Ministoci daga Arewa su kare shi daga caccakar masu suka.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Arewa, Bello El-Rufai, ya tabo batun binciken da ake yi kan mahaifinsa kuma tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai.
Yayin da ake takun-saka tsakanin Nasir El-Rufai da Uba Sani, Hon. Bello El-Rufai ya yi magana kan lamarin inda ya ce bai jin dadin abin da ke faruwa a tsakaninsu.
Wata kungiyar kare dimukradiyya ta bukaci Malam Nuhu Ribadu da ya dakatar da Nasir El-Rufai' kan wasu kalamai da take ganin suna da hadarin tayar da fitina a Kaduna.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari