Masu Garkuwa Da Mutane
Mutanen da zuwa yanzu ba a san adadinsu ba, sun fada hannun masu garkuwa da mutane a hanyar nan ta Legas zuwa Ibadan. Wannan lamarin ya auku ne ba da dadewa ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da tsohon SSG a jihar Enugu, Dakta Dan Shere, da wasu mutane da dama ranar
Aikin gina titin Abuja-Kaduna-Kano ya tsaya a sakamakon matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, Karamin Ministan ayyuka da gidaje ya yi wannan bayani a Kaduna
Wasu masu garkuwa da mutane kimanin su 10 sun kai hari wani masallaci a Jalingo, babban birnin Jihar Taraba a ranar Alhamis. Maharan sun kashe mutum daya sun ku
Hukumar NDLEA ta kinkimo wani Emeka Ezenwanne da aka samu da kwayoyi domin ya bada shaida a kan dakarun IRT a kotu. Mai bada shaidan ya bayyana yadda aka yi.
Rundunar yan sandan Bauchi ta bayyana cewa jami'anta da ke sintiri sun cika hannu da matashi dan shekaru 20 wanda ake zaton mai garkuwa da mutane ne a jihar.
Wasu da ake zargi da zama masu garkuwa da mutane har su biyu sun sheka lahira sakamakon musayar wuta ne da suka yi da jami’an ‘yan sanda a kauyen Maina-Maji.
Yayin da ake yakin neman zabe sai aka ji an yi Garkuwa da Tsohon ‘Dan Majalisar Tarayya da Wani ‘Dan Takaran Sanata na mazabar Kudancin Ebonyi a jam'iyyar LP
Dubun wasu ‘yan bindiga biyu a yankin Idasso dake Kidandan ta Galadimawaa a karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna ta cika bayan an an bindige su har lahira.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari