Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar `yan sanda tayi nasasar cafke mai garkuwa da mutane da ya addabi al`umma a yankuna da dama na jihar Ekiti, hajan na zuwa ne bayan samun bayanan sirri.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wata budurwaa safiyar ranar Talata a yankin Fadan Ikulu da ke, jihar Kaduna.
Wasu limaman ɗariƙar katolika a jihar Delta sun ga ta kan su bayan an yonawon gaba da su cikin tsakar dare. Malaman addinin suna cikin tafiya ne a lokacin..
Rundunar yan sanda ta jihar Legas ta yi nasarar kama wani magidanci da matarsa kan zarginsu da garkuwa da kansu tare da neman fansar N5m don yan uwansu su biya.
Kwamishiniyar hukumar ƙidaya ta ƙasa (NPC), da aka sace a jihar Rivers, ta tsira daga hannun ƴan bindiga. Kwamishiniyar ta Bayelsa ta kwashe kwana biyar a tsare
Masu garkuwa da mutane sun kai wani mummunan sumame a ƙauyen Yewuti cikin ƙaramar hukumar Kwali ta birnin tarayya Abuja. Sun yi awon gaba da mutane da dama.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani basarake a jihar Kogi a hannun miyagu masu garkuwa da mutane. Basaraken na Aghara ya mutu ne kafin akai kuɗin fansa.
Rundunar yan sandan Najeriya ta reshen jihar Nasarawa, sun yi holen mutane da dama da ake zargi da laifi ciki har da hatsabiban masu garkuwa da mutane a jihar.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari