Masu Garkuwa Da Mutane
Sojin sama sun yi luguden wuta kan 'yan bindiga tare da kashe manyansu biyu da suka hada da Ado Aliero da Dankarami a wani hari da suka kai a jihar Zamfara.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kauyukan jihar Neja inda suka halaka mutum daya tare da sace mutane fiye da 50 a kananan hukumomin Munya da Rafi da ke jihar.
Masoya sun shirya addu’o’i na musamman domin Allah ya bayyana Abubakar Dadiyata. Gwamnan Jihar Kano ya yi alkawari cewa za su yi bakin kokari wajen gano shi.
Masu garkuwa sun hallaka wasu mutane biyu bayan sun kai musu kudin fansa a jihar Plateau, mutanen biyu sun gamu da ajalinsu yayin kokarin ceto 'yan uwansu.
Boka Akwa Okuko Tiwara Aki, wanda masu garkuwa da mutane suka sace a otal ɗinsa da ke jihar Anambra, ya bayyana dalilin da yasa ya bi 'yan ta'addan ba. Ya ce.
'Yan sanda sun tabbatar da sakin shahararren boka Chukwudozie Nwangwu da masu garkuwa suka sace a dakin otal a Anambra a safiyar yau Asabar 29 ga watan Yuli.
Rundunar 'yan sandan birnin Tarayya ta gargadi mutane kan amfani da lambobinsu wurin cin bashi a birnin da kuma amfani da layukan don cimma wata bukata ta su.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su 88 tare da hallaka 'yan ta'adda 59 bayan kwato muggan makamai daga hannun su.
Mau garkuwa da mutane sun sace wasu 'yan mata 23 da wasu ma'aikatan kamfanin yin hanya 10 a harin da suka kai a jihar Zamfara a ranar Laraba 26 ga watan Yuli.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari