Masu Garkuwa Da Mutane
Tsagerun yan bindiga sun sace mata da dan hakimin kauyen Nasarawa a karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano inda suka tafi da su zuwa wani wuri da ba a sani ba.
Wasu tsagerin yan bindiga kai hari, sun halaka mutane bakwai sannan suka yi garkuwa da wasu 26 a garuruwa bakwai da ke karamar hukumar Mashegu ta jihar Neja.
Kwanakin baya aka dauke wani Mai ba Gwamnan Zamfara shawara a kan siyasa. A makon nan Ibrahim Ma’aji ya kubuta daga hannun ‘yan bindiga bayan an biya kudi
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Kogi sun yi nasarar ceto mutum 13 da aka yi garkuwa da su daga wani Otel da ke yankin Eleite a hanyar titin Lokoja-Ajaokuta.
Zababben ‘dan majalisar Gbako ya sha da kyar ne a sakamakon harin da aka kai masa a Gyado a Benuwai. A makon da ya gabata aka yi zaben jihohi, Dajoh ya ci zabe.
‘Yan Bindiga sun kashe wani Shugaban yakin neman zaben APC da suka yi garkuwa da shi. Ana tunanin Chisom Lennard ya rasu ne yana hana ‘yan daba yin magudi.
Za a ji labari 'Yan sandan reshen jihar Legas sun yi ram da wani mutum mai shekara 36 da zargi mai ban al'ajabi. Nan da kimanin makonni biyu za a koma kotun.
Yan bindiga a Kaduna sun kai hari garuruwan Karimbu-Kahugu a karamar hukumar Lere a Kaduna a safiyar ranar Juma'a inda suka kashe dan fasto tare da sace matarsa
Rundunar yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani matashi mai suna Thomas Ya'u dan shekara 20 kan zargin garkuwa da mahaifiyarsa ya karbi fansar N30m.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari