Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Kwara ta yi karin haske akan jita-jitar cewa tsawa ta kashe masu garkuwa a jihar Kwara, ta ce lamarin ya faru da wasu makiyaya ne.
Ƴan bindiga sun sace mutum biyu a yankin Mpape na birnin tarayya Abuja cikin tsakar dare. Jami'an ƴan sanda sun ceto mutanen bayan fafatawa da ƴan bindigan.
Jami'an yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar damke wasu masu garkuwa da mutane bakwai sannan sun kuma kwato makamai guda hudu a karamar hukumar Alkaleri.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin wani dan kasuwa mai suna Chinonso Ugwu a kauyen Balele da ke karamar hukumar Ningi a jihar Bauchi.
Masu garkuwa da mutane da suka yi basaja a matsayin marasa lafiya sun dauke wata babbar likita a Calabar babban birnin jihar Kuros Riba. Jami'an 'yan sandan.
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Ekiti da aka sace ya kubuta daga hannun ƴan bindiga. Jami'an tsaro ne suka ceto shugaban na APC da wasu mutum biyu da aka sace.
Tsawa ta yi ajalin wasu masu garkuwa da mutane har su uku a yankin Oro da ke karamar hukumar Ifelodun a cikin jihar Kwara, 'yan sanda sun yi martani a kai.
Wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, na jihar Ekiti, Barista Paul Omotoso yau Asabar.
Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar damƙe mutum uku, ɗan shekara 19, Muinah Mohammed, mace ɗaya da wani mutum 1 bisa zargin kitsa sace babban limamai a Ondo.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari