Masu Garkuwa Da Mutane
Masu garkuwa da mutane sun sace wani mawaki da masu masa kida a hanyar Abuja zuwa Kogi. Yan bindigar na neman nara miliyan 10 kudin fansar duk mutum daya.
Dakarun sojoji sun yi galaba kan miyagun yan ta'adda a wata fafatawa da suka yi a jihar Sokoto. Sojojin sun sheke yan ta'adda uku tare da ceto mutanen da suka sace.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da babban Basarake a karamar hukumar Akpabuyo da ke jihar Cross River, Etiyin Maurice Edet tare da hallaka hadiminsa.
An kai hari a Gidan Shaho washegari aka koma kauyen Nasarawar Zurmi inda aka yi asarar mutane, rayuka, dukiya da abinci. Yanzu Mutane sun tsere da suka koma Zamfara
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Cross Rivers inda suka yi awon gaba da wani babban basarake. Sun kuma halaka mutum daya a harin.
Labari ya zo mara dadi yanzu nan cewa ‘Yan bindiga sun kai hari a unguwar Zone 5 da ke yankin gidajen da ke rukunin Kubwa a birnin tarayya Abuja.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane da yan bindiga suka yi tare da halaka mutum uku daga cikinsu.
Sakamakon hare-haren 'yan bindiga, mutanen kauyen Yewuti da ke babban birnin tarayya Abuja sun yi hijira zuwa makwaftan garuruwa. Yan bindiga sun kashe mutum daya.
Mr. Samuel Soyemi ne ya ba da labarin yadda wasu jami'an 'yan sanda suka sace shi da iyalinsa tare da karbar Naira miliyan daya da kwashe wasu kayayyaki.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari