Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun kashe wani magidanci mai suna Tijani Amedu tare da yin garkuwa da kananan yara 13 a hanyar Kaduna, kuma sun nemi kudin fansa naira miliyan 60.
Doka ta haramta tara kudi a biya ‘yan bindiga a Najeriya. Muhammad Badaru Abubakar ya ce idan ana biyan fansa, ‘yan bindiga ba za su daina ta’adi a Najeriya ba.
Rahotanni daga iyalan shugaban ƙaramar hukumar Ukum ta jihar Benuwai wanda ke hannun masu garkuwa, sun nuna cewa maharan sun nemi kuɗin fansa N50m.
Wasu miyagun yan bindiga dauke da makamai sun kai sababbin hare-hare a wasu kauyuka guda biyu na jihar Neja. Yan bindigan sun sace mutane masu yawa.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da mutum 23 a kauyen Kawu da ke yankin Bwari a babban birnin tarayya Abuja sun tuntubi yan uwansu. Sun nemi kayan abinci da babura 5.
Wasu 'yan bindiga dauke da manyan makamai da suka hada da AK-47 sun farmaki sansanin jami'an tsaro a jihar Katsina. Sun kuma tafka barna a kauyen Nahuta.
Sanata Shehu Sani ya ba da labarin wani tsohon shugaban makaranta da yan bindiga suka kama yayin da ya ke kai kudin fansar wani. Shi ma an nemi a kai kudin fansa.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake yin awon gaba da daliban jami'a a jihar Katsina, inda suka sace wasu dalibai biyu mata na jami'ar Al-Qalam da ke jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sace Folorunsho tare da mahaifiyarta da 'yan uwanta uku mako biyu baya. An tsinci gawar ta ne tare da ta Nabeeha.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari