Manyan Labarai A Yau
Rundunar Sojin Najeriya ta samu Farfesa na farko a tarihinta. Laftanal-Kanal Abubakar-Surajo Imam ya kai muƙamin Farfesa a kwalejin horas da sojoji ta Najeriya.
Masu harkar saye da saida mai sun ce abin da ya jawo hauhawar farashi shi ne karancin kaya, farashin fetur ya sauko, NNPCL da kamfanoni sun shigo da mai.
A yau Lahadi, 19 ga watan Nuwamba kotun ɗaukaka ƙara za ta raba gardama tsakanin Gwamna Caleb Mutfwang na PDP da Nentawe Yilwatda na jam'iyyar APC.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yawan yajin aikin da ƙungiyoyin malaman jami'o'i ke tafiya. Ya ce tattaunawa ce hanyar kawo ƙarshen hakan.
Ɗan takarar gwamnan jihar Bayelsa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Timipre Sylva, ya caccaki tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan.
A yan kwana kin nan an rika samun rahotanni na zargin sace al'aura (mazakuta) a jihohin Najeriya daban-daban kamar Nasarawa, Bauchi, har ma da birnin tarayya Abuja.
Saɓanin rahotannin da ake ta yaɗa wa a shafukan sada zumunta, gwamnatin tarayya ba ta buɗe wani fotal ba domin rajistar fara ɗaukar aiki. Bincike ya nuna.
An samu tashin wata mummunar gobara wacce ta yi sanadiyyar asarar kayayyakin miliyoyin nairori a wani rukunin shaguna a birnin Ilorin na jihar Kwara.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna inda suka halaka wani baban fasto na cocin Evangelical Church Winning All (ECWA) da sace matarsa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari