Manyan Labarai A Yau
Wani mutumi ya yi kokarin gwada girki amma sai ya kare da kona wayar iPhone dinsa a karkashin tukunya. Bidiyon lamarin ya bai wa mutane matukar mamaki.
An samu tashin gobara a sakatariyar gwamnatin tarayya da ke birnin tarayya Abuja inda ta kona wasu ofisoshi ciki har da na mai taimkawa Shugaba Tinubu.
Wata yar Najeriya da ke more rayuwa yanzu haka a kasar Canada ta tuna manyan dalilan da suka sa ta auri tsoho da ya fi ta yawan shekaru nesa ba kusa ba.
Yan sakai mutum biyu sun rasa rayukansa a yayin wata fafatawa da yan ta'addan kungiyar ta'addancin ISWAP, a jihar Yobe a wani hari da suka kai a wani kauye.
Wata yar bautar kasa ta garaya dandalin soshiyal midiya cike da murna don baje kolin makudan kudaden da ta tara a asusun alawus dinta na tsawon watanni 12.
Gwamnan jihar Abia Alex Otti ya sanar da shirin karin mafi karancin albashi ga ma'aikata a jiharsa. Gwamnan zai kuma biyar yan fansho kudaden da suke bin bashi.
Dan majalisar tarayya, Alhassan Doguwa, ya karyata ikirarin cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatarwa yan majalisa da fankon kasafin kudin shekara mai zuwa.
An samu tashin wata mummunar gobara a jihar Delta inda ta lakume kadarori masu tarin yawa. Gobarar wacce ta tashi cikin dare ta janyo asara mai tarin yawa.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta tabbatar da halaka ƴan bindiga mutum 50 a wani artabu da jami'anta suka yi da ƴan bindigan a ƙaramar hukumar Bali ta jihar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari