Malaman Makaranta
Abuja - Kungiyar Malaman makarantun fasaha na tarayya watau ASUP ta umurci Lakcarorin Poly su koma bakin aiki ranar Litnin 30 ga Mayu, 2022 bayan kammala yaji.
Wani dalibi da ake aji biyu a sakandare ya mutu a sanadiyyar dukar da malaminsa ya yi masa. Wannan ya faru ne a wata makaranta mai suna Simple Faith Schools.
Wata makaranta da ke Derby a Birtaniya ta tanadar da bangare na musamman wanda dalibai musulmai za su dinga yin sallah a ko wacce rana cikin tsanaki bayan shuga
Tsohon Ministan ilmi ya bada hakurin gaza kawo karshen yajin aikin ASUU. Ministan kwadago, Festus Keyamo ya nuna akwai inda ASUU ta ke da gaskiya a rikicin su.
Birnin tarayya Abuja - Kungiyar Malaman kwalejin ilmin na Najeriya (COEASU) ta baiwa gwamnatin tarayya kwanai 21 ta cika alkawuranta ko su shiga yajin aiki.
Kungiyar Malaman makarantun fasaha a Najeriya ASUP ta sanar da cewa ta yanke shawaran shiga yajin aikin gargadi na makonni biyu fari daga ranar 16 ga Mayu, 2022
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
Alkalin da ya yanke hukuncin, mai shari'a Shotunde Shotayo, ya umarci matar da ta ke share makarantar daga karfe 8 na safe zuwa 11 na safe a kowace rana...
Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK. ta umarci duk wasu dalibai da ke zama a cikin rassan makarantar guda biyu akan su kwashe ya-nasu ya-nasu su bar harabar makarant
Malaman Makaranta
Samu kari