Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya ce wasu mutane da ke aiki da ƴan bindiga sun amsa cewa yan siyasa ne ke ɗaukan nauyin su, rahoton Daily Trust. Gwamnan
Gwamnatin Zamfara ta amince da kara bude kasuwanni 7 wadanda da can ta umarci a rufe su don kawo gyara akan matsalolin tsaron da jihar ta ke fama da su a yankin
Duk da matakan datse sabis da sauransu da gwamnatin Zamfara ta ɗauka, har yanzun yan bindiga na cigaba da kai hari tare da kashe mutanen da ba ruwansu a jihar.
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara ya tabbatar da samar da ma’aikatu 4 sannan ya zabo sababbin kwamishinoni na ma’aikatun. Ya bayyana hakan ne ta wata takar
Rahotanni daga jihar Zamfara sun nuna irin sakamako mai kyau da matakan gwamnati ke haifar wa a jihar, yan bindiga sun fara sako.mutane ba tare da fansa ba.
A karon farko tun bayan komawarsa jam'iyyar APC mai mulki, gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya rantsar da sabbin kwamishinoni da masu bashi shawara.
kungiya mai rajin kare mutuncin Najeriya (Concerned Nigerians) ta yi Allah wadai da yunkurin shugaba Buhari na son nada Lauretta Onochie a matsayin kwamishiniya
Matawalle
Samu kari