Jihar Legas
An kama wani dan kasar Amurka dauke da bindigu a filin tashi da saukan jiragen sama na Mohammed Murtala (MMIA) a Legas. Fasinjan, namiji, (da aka sakaya sunansa
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi,NDLEA, ta kama wasu sunki 101 na hodar Iblis da aka boye a bargon yara a filin sauka da tashin jiragen saman Legas.
Wanda ya kafa cibiyar koyar larabci da addinin musulunci ta Markaz, Agege, Jihar Legas, Sheikh Adam Abdullahi Al Ilory ya rasa ɗansa na farko, Ridwanullah. Ya r
Wani mai tura ruwa a kura ya taro rikici, inda ya kwarzane mota kirar Marcedez Benz. Mai mota ya dauki dumi, inda yake tambayar a ina mai tura ruwa zai samu kud
Shahararren marubucin nan da ya lashe manyan kyautuka a tarihi, Farfesa Wole Soyinka, ya karyata maganar cewa ya goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Buhari a 2015
Legas - Wani mataimakin sufritandan yan sanda, Eyitere Joseph, ya shiga hannun hukuma kan laifin kwace N50,000 hannun wanda matashi dan bautan kasa a Legas.
Halin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki a yanzu yana shafar mazauna kasar da gwamnatocin jihohi a yankuna daban-daban hakan yasa suke karbo manyan bashi musa
Jami’an rundunar Rapid Response Squad, RRS, ta ‘yan sandan Najeriya sun kama wata motar bas dauke da miyagun kwayoyin N10m a unguwar Mile 2 da ke jihar Legas.
Matasa sun mamaye babban titin Legas-Ibadan da yammacin nan, sun bukaci yna siyasa da shugabannin addinai su faɗa musu inda Najeriya ta sa a gaba da gobenta.
Jihar Legas
Samu kari