Jihar Legas
‘Yan Najeriya sun bukaci a nmewa wani injiniyan sauti mai suna David adalci, wanda wasu da ake zargin 'yan acaba ne suka yi masa duka tare da kona shi a unguwar
Kimanin kananan hukumomi 445 a fadin jihohi 32 da birnin tarayya Abuja zau fuskanci ambaliyar ruwan sama bana, Ministan ruwa, Injinya Suleiman Adamu ya bayyana.
An gurfanar da Minotu Shodimu, mai shekaru 39 gaban kotun majistaren Ebute Meta da ke Jihar Legas bisa zarginta da lalata tsanin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki
Wani direba da jami'an ba da hannu suka tsayar ya ki bin umarni ya jefa fasinjojinsa cikin hatsari yayin da jirgin ƙasa ya kaɗe motar kirar Toyota a legas .
Wata matar aure ya nemi Alkali ya shiga ya raba aurenta da Uban ƴaƴanta a Legas bisa hujjar dukan da take sha kullum kuma ba ya ɗaukar nauyin kula da iyalansa.
Yayin da wasu yankuna a kudu ke nuna kyama ga masu shigo da shanu a jihohinsu, rahoto ya nuna jihar kudu na daga cikin jihohin da suke cin naman shanu fiye da
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA), a samame daban-daban,ta kama wasu mata biyu masu juna biyu da wani mai aski da ake zargi da safarar kwaya.
Karon farko tun bayan ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya yi ido hudu da maigidansa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Legas.
Wani matashi dan jihar Gombe, Aminu Abdulmumini Jor, wanda yayi tattaki daga jihar Gombe zuwa Legas don nuna goyon bayansa ga Asiwaju Bola Tinubu ya shiga rudan
Jihar Legas
Samu kari