Jihar Legas
An yankewa dan sandan hukuncin ne bisa laifin satar wani karfen rodi, wanda kudinsa ya kai N6,000 a ranar da aka binne mahaifinsa da ya mutu, inji rahotanni.
Jihar Legas - An gurfanar da Ms. Ogbulu Chindinma Pearl, a kotun laifuka na musamman dake unguwar Oshodi a jihar Legas kan laifin raba man fetur a taron biki.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki a Najeriya sun bayyana dalilin da ya sa wuta ta dauke a fadin tarayya yau Litinin, 14 ga watan Maris, 2022. Mazauna Legas, Abu
Tun da farko, mai gabatar da kara, Insp Orobosa Osagiede, ya shaida wa kotun cewa wadanda ake tuhumar sun aikata laifin ne a ranar 12 ga watan Maris da karfe3.
Legit.ng Hausa ta yi tattaki a wannan makon zuwa babbar kasuwar jihar Legas domin jin ta bakin yan kasuwa kan farashin kayayyakin masarufi a halin da ake ciki.
An gano Wasiu Dauda da Al-Ameen Ibrahim, kananan yara yan shekaru hudu da aka sace a unguwar Ijesha da ke Legas. Daily Trust ta rahoto cewa an gano yaran da ran
Rahoton da ke shigowa daga Legas ya nuna cewa wasu mutane Keke Napep sun yi awon gaba da kananan yara yan shekara hudu bayan dawowa daga makaranta a Legas.
Fusatattun jama'a sun nada wa wani matashi mai babur kuma mai kai sako dukan kawo wuka bayan kama shi da jinjiri da aka yi a cikin akwatin kai sako a Legas.
Ɗaya daga cikin waɗan da aka gurfanar tare da babban mai garkuwa da mutane, Evas ya yi amai ya lashe, ya dawo daga baya ya amsa tuhumar da ake masa a Kotu.
Jihar Legas
Samu kari