Jihar Legas
Ana zargin wasu jami’an DSS da har yanzu ba a gano sunayen su ba da harbin Private Obafemi Adetayo, wani soja inda ya rasa ran sa a wuraren Lekki da ke Jihar Le
Yayinda yan Najeriya ke fama da matsanancin wahalar man fetur, an yi rabon jarkokin mai matsayin kyautar halartar biki a jihar Legas. A hotunan da bidiyon da wa
Wata Blessing tana hannun rundunar ‘yan sandan Jihar Legas bisa zargin ta da watsa wa wata mai Pos, Bisola Kolawole, miya mai zafi a unguwar Ikorodu da ke jihar
Legas - Shugabannin kamfanin Air Peace sun yi martani ga masarautar Kano cewa su suka jinkirta jirginsa na birnin Banjul, Gambia zuwa Legas makon da ya gabata.
Jami'an hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun kama a kalla kwayoyin Tramadol masu nauyin 225mg guda 649,300 da Euro 809,850 da sauransu.
Gwamnan Kaduna ya ce wahalar da yan Legas ke sha wajen cunkoson ababen hawa, ya kamata duk wanda ya kai shekara 20 ya wuce Aljanna kyauta dan ya rayu a wuta.
Wata mata mai shekaru 49, Abosede Oloyede, da aka ce ta kwace wa makwabcinsa 'kitchen' wato dakin girki, ta gurfana a gaban Alkalin Kotun Majistare na Surelere
Tsohon kwmaishinan sharia na jahar Legas kuma tsohon kusan jam'iyyar APC ta kasa ya ce nan ba da jimawa ba jam'iyyar APC zata tarwatse ta zama tarihi a Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara yaba wa kansa inda ya ce in baya ga ya sanya hannu, da yanzu ba a kammala ayyukan hanyoyin Legas zuwa Ibadan ba, da yanz
Jihar Legas
Samu kari