Jihar Legas
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda wani gini ya fadi kan mutane a jihar Legas, yanzu haka suna cikin tashin hankali a wani asibiti mai zaman kansa.
Ƙungiyar SERAP ta maka shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a gaban kotu kan wasu tsaffin gwamnoni ministocinsa da ke karɓar fansho daga asusun jihohinsu.
Hukumar NEMA ta bukaci mazauna jihar Lagas da su yi taka-tsan-tsan saboda ci gaba da samun ruwan sama daza a dauki tsawon awanni ana yi. An samu ambaliyar ruwa.
A cewar rahoton ƙididdiga na hukumar ƙididdiga ta ƙasa ta fitar, jihohin Kogi, Legas da Rivers su ne jihohin da suka fi ko ina tsadar rayuwa a Najeriya.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da sabon rahoto da ke nuna jihohin Najeriya goma mafi tsadar rayuwa da kuma tashin farashin kayayyaki a kasar.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya yi wasu yan sauye-sauyen wuraren aiki a cikin masu ba shi shawara ta musamman, waɗanda ya rantsar ranar Laraba.
Bayan zanga-zanga da ake ta yi a Najeriya kan kare-karen kudin makaranta, Jami'ar Legas ta rage kudin makarantar dalibai a yau Juma'a 15 ga watan Satumba.
Bayan shafe fiye da sa'o'i 12 babu wuta a Najeriya, yanzu Kamfanin samar da wutar lantarki ya sanar da gyara wutar tare da dawo da ita, ya godewa jama'a da hakurinsu
Gwamna Babajide Sanwo-Olu nq jihqr Legas ya rantsar da sabbin kwamishinoni 38 da majalisar dokokin jihar ta tantance bayan kai ruwa rana da wasu hadimai.
Jihar Legas
Samu kari