Labarin Sojojin Najeriya
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nuna damuwarsa kan juyin mulkin da sojoji suka yi wa shugaban ƙasar Nijar Mohammed Bazoum. Buhari ya ce abinda.
Miyagun ƴan bindiga sun jami'an tsaro na sojoji mutum bakwai a wata musanyar wuta da suka yi a jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun kuma halaka manoma 22 a harin.
Bidiyon wani mutum dan Najeriya da ya haddasa yar dirama a sansanin sojin sama ya bayyana. Mutumin ya roki sojoji da su harbe shi cewa yana son tafiya barzahu
Rundunar sojin Najeriya ta yi ƙarin haske kan wani soja da ya bar Musulunci ya koma Kiristanci, inda ta ce ba wannan ba ne dalilin da ya sa aka kama shi, ta ce.
Jami'an rundunar sojin Operation Hadarin Daji sun samu nasarar daƙile shirin yak bindiga na kai farmaki sansanin sojoji a Zamfara kuma sun halaka mutum Bakwai.
Hukumar sojojin ƙasa ta ƙaddamar da sabon atisayen kakkaɓe ƴan bindiga a jihar Plateau. Shugaban hukumar, Manjo Janar Lagbaja shi ne ya ƙaddamar da atisayen.
Dakarun sojojin atisayen Operation Hadarin Daji sun tarwatsa maɓoyar ƴan bindiga tare da halaka wasu daga cikinsu a wani mummunan bata kashi da suka yi da su.
Rundunar tsaro a Najeriya ta ce jami'ansu sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da masu garkuwa da dama yayin luguden wuta daga sama da kuma kasa a yankuna uku.
Dakarun sojojin atisayen 'Operation Hadin Kai' sun ragargaji ƴan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda shida tare da ƙwato makamai.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari