Labarin Sojojin Najeriya
Kwanaki kadan bayan Kayode Egbetokun ya canji Alkali Baba a matsayin IGP, Gwamnatin tarayya tayi na’am da karbe wasu ‘yan sanda da ke aikin gadin ‘yan siyasa.
Dakarun sojin Najeriya sun kai farmaki kan maɓoyar ƴan ta'addan ISWAP a Borno. Sojojin sun yi luguden wuta a maɓoyar ƴan ta'addan inda suka halaka da dama.
Dakarun sojoji a jihar Zamfara sun fattaki ƴan bindiga tare da ceto wasu mutum tara da suka yi garkuwa da su a ƙauyen Mailere cikin ƙaramar hukumar Bukkuyum.
Wani jirgin saman horar da sojojin saman Najeriya FT-7NI ya yi hatsari a Makurdi, jihar Benue a ranar Juma’a, 14 ga watan Yuli kuma ba a rasa rai ko daya ba.
Rundunar sojin Najeriya da ke karamar hukumar Mangu a jihar Plateau ta hallaka tsagera 'yan bindiga uku da kwato muggan makamai a hannunsu bayan wani artabu.
Majalsar dattawan Najeriya ta amince da naɗin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa sabbin hafsoshin tsaron ƙasa. Majalisar ta amince da naɗin ne bayan tantancesu.
Majalisar dattawa ta fara tantance manyan hafsoshin ƙasar nan da shugaba ola Tinuu ya naɗa. Majalisar dattawan za ta tantance su ne bayan Tinubu ya bukaci haka.
Dakarun sojoji na atisayen 'Operation Safe Haven' sun yi arangama da miyagun ƴan bindiga a jihar Plateau. Sojojin sun halaka ƴan bindiga uku da kwato makamai.
Rundunar sojin Najeriya ta cafke wani sojan bogi a Port Harcourt cikin jihar Rivers da ke ikirarin shi Kofur ne na soja tare da karbar kudade a hannun mutane.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari