Kwankwasiyya
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya shirya yakar matsalolin kwacen waya da kuma ta'ammali da miyagun kwayoyi da ya yi katutu a fadin jihar baki daya.
Wani jigon jam'iyyar NNPP ya ce idan Kwankwaso ya ce magoya bayansa su fada wuta, za su fada ba tare da kayayyakin ba. Kwankwaso shi ne tsohon gwamnan jihar Kano.
Mun kawo jerin wadanda su ka bada gudumuwa NNPP ta tsira da Kano. Abba Kabir Yusuf ya ware wasu manyan mutane ya gode masu da aka ayyana shi a kan Nasiru Gawuna.
Ana ta kiraye-kirayen mayar da tsohon Sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi kan kujerarshi bayan tube masa rawani da tsohon Gwamna Abdulllahi Ganduje ya yi a 2020.
Hadimin gwamna Abba Kabir Yusuf ya godewa gwamnatin tarayya kan nasararsu a Kotu. Nuhu Ribadu shi ne mai ba mai girma shugaba Bola Tinubu shawara a kan harkar tsaro.
Sanata Rabiu Kwankwaso wanda shi ne jagoran NNPP ya ce idan Allah ya yarda gwamnatin Kano za ta dauki mataki na kare al’ummarta a zauna lafiya nan da 2027.
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta sassauta wa duk wanda aka kama da laifin cin hanci da rashawa da rashin da'a a jihar ba. Mataimakin gwamna, Gwarzo ne ya fadi haka.
Buba Galadima wanda jigo ne a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), ya bayyana cewa alkalan Kotun Koli sun tsira da suka tabbatar da nasarar Gwamna Abba.
Muhammadu Sanusi II ya soki tawakkalin Nasiru Gawuna, ya zargi APC da kokarin karbe mulki da karfin tsiya. Khalifa Sanusi II ya ce APC ta makara wajen karbar kaddara
Kwankwasiyya
Samu kari