Kwankwasiyya
Wani jigo a jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Ibrahim Danlami Kubau, ya yi magana kan dalilin Tinubu na kin tsoma baki a shari'ar zaben gwamnan Kano.
Jami'yyar APC mai mulkin Najeriya ta musanta zargin da ake yadawa cewa sun kulla yarjejeniya kan shari'ar zaben Kano da Gwamna Abba Kabir ya samu nasara.
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa dan takarar Gwamnan Kano na jam’iyyar APC a Zaɓen 2023, Nasiru Yusuf Gawuna ya fadi zabe.
Za a ji labarin yadda APC ta ga samu da rashi, aka bar Abba a matsayin Gwamnan Jihar Kano bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf da NNPP mai mulki.
Abba Kabir Yusuf ya bayyana jin daɗinsa bisa yadda Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima suka ƙi sanya baki a hukuncin da kotun koli ta yanke kan zaben Kano.
Jami'yyar NNPP a yankin Kudu maso Yamma ta yi martani kan hukuncin Kotun Koli da ta bai wa Gwamna Abba Kabir nasara a jiya Juma'a a birnin Abuja.
Dan takarar gwamnan jam'iyyyar All Progressives Congress (APC), Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi magana kan hukuncin kotun koli wanda ya tabbatar da nasarar Gwamna Abba.
A karon farko, Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana bayan kotun koli ta tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf a jihar Kano. Jagoran Kwankwasiyya ya ce an dauki darasi.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya bayyana jin dadinsa kan hukuncin Kotun Koli da ta tabbatar da shi a matsayin zababben gwamnan a yau Juma'a 12 ga watan Janairu.
Kwankwasiyya
Samu kari