Zaben jihohi
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Gombe, ta zargi gwamnan jihar, Inuwa Yahaya da shirya yadda za ayi maguɗi a zaɓen gwamnan jihar dake tafe.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamna Inuwa Yahaya ya yi nasarar samun goyon bayan gwamnoni 8 cikin 13 da suka kulla yarjejeniyar zaman lafiya dasu a bana.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya samu goyon bayan jam'iyyun siyasa biyar a jihar gabanin zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisun dokoki na ranar Asabar mai zuwa
Sarkin Gwandu a jihar Kebbi ya bayyana shawarinsa ga 'yan siyasa da sauran masu neman takara yayin da zaben gwamnoni ke tafe nan ba da jimawa ba cikin Maris.
'Yan takarar gwamna bakwai a jihar Legas, sun haƙura da takara sun koma bayan gwamnan jihar, Babajide Sanwo-Olu, na jam'iyyar APC mai neman tazarce a zaɓen.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a jihar Katsina ta koma bayan ɗan takarar gwamnan APC a jihar, Dikko Umar Radda. Ta juyawa ɗan takarar gwamnanta baya
Sani Liti wanda shi ne Shugaban Jam’iyyar NNPP na Katsina ya fayyace dalilin bin APC. Liti ya ce ba su sauya-sheka ba, a zaben Gwamnan ne kurum suke tare da APC
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta gargadi masu zabe da su ba cancanta fifiko yayin zabar yan takarar da za su shugabance su maimakon bin jam’iyyun siyasa.
Yayin da zaben gwamna a Najeriya ke ci gaba da tunkarowa, 'yan siyasa a jihar Sokoto na ci gaba da kawo tsaiko daga yadda suke yin kamfen da munanan kalamai.
Zaben jihohi
Samu kari