Zaben jihohi
Sakamakon zaben gwamnonin Najeriya dake gudana yau sun fara shigowa daga rumfunan zabe daban-daban da suka samu shiga yanar gizo hukumar zabe ta IREV INEC.
A wannan zaben, jam'iyyar PDP ta samu nasarar samun kujerar farko ta majalisar dokokin jiha bayan da ta lallasa dan takarar jam'iyyar APC a jihar da ke Arewa.
Za ku ji abin da ya faru da masu neman takarar Gwamnonin Jihohi a Najeriya domin yanzu wasu sakamako sun fito daga irinsu Kaduna, Bauchi, Legas, Oyo zuwa Kano.
Rahoton da muke samu daga jihar Neja ya bayyana yadda 'yan siyasa ke sayen kuri'un talakawa da taliya da sauran kayan abinci a bangarori daban-daban na jihar.
Jami'an hukumar EFCC sun sha dakyar a hannun 'yan daba a jihar Kaduna a lokacin da suka zo kama wani da ake zargin yana saen kuri'un jama'a a wurin zaben nan.
Rahoton da muke samo daga jihar Legas na bayyana yadda hukumar zabe ta INEC ta bayyana dage zaben gwamna da 'yan majalisun jihohi zuwa wani lokacin na daban.
A yau ce ranar 18 ga watan Maris ta zaben gwamnoni a Najeriya, za a yi hakan a jihohin Gombe da Bauchi da sauran jihohin kasar. Mun kawo muku na jihohin Arewa.
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya! Yau Asabar, 18 ga watan Maris take ranar zaben gwamnoni a Najeriya. A nan za m8 kawo yadda yake a Neja da Sokoto.
Muhammadu Buhari ya kada kuri’arsa a garin Daura, ya yi kira ga jama'a. Shugaban ya yi tir da ‘yan siyasar da suke amfani da kudi wajen sayen kuri’un mutane.
Zaben jihohi
Samu kari