Zaben jihohi
Rahotannin da ke shigo mana daga jihar Kaduna na bayyana cewa, ana fargabar barkewar rikici a jihar bayan kammala zaben gwamna da aka yi ranar Asabar dinnan.
Dan takarar gwamnan jihar Oyo a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Teslim Folarin, ya taya wanda ya kayar da shi zabe murnar nasara.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya matsawa jami’an INEC lamba da su canza zaben Adamawa.Festus Keyamo yace ana kokarin murde kuri’u ne domin a hana Binani zama Gwamna.
Sakamakon Zaben Gwamnan 2023 Daga Kananan Hukumomin Jihar Legas sun fito. Za a ji alkaluma sun nuna Babajide Sanwo Olu zai zarce a kan mulki zuwa shekarar 2027.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta ɗage tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa, biyo bayan hatsaniya da ta ɓarke a tsakanin agents na jam'iyyu .
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde na PDP, ya bayyana cewa zai yi aiki hannu da hannu da gwamnatin zaɓabben shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na jam'iyyar APC.
An gama tattara kuri'u a Kebbi, babu wanda ya yi nasara tsakanin PDP da APC. Ratar ba za ta bada damar a ba APC nasara ba domin akwai kuri’un da aka kashe.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta gama tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Katsina guda 34, Dikko Radda da Lado.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) na ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnoni da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris, 2023 a jihar Jigawa.
Zaben jihohi
Samu kari