Zaben jihohi
Yayin da ake jiran yin zaben gwamnoni a Najeriya, jihar Kano da Jigawa da Katsina za su fuskanci mamayar hukumar yaki da cin hanci da rashawa a kasa ta EFCC.
Wani nazari wanda ya kunshi jin ra'ayin al'umma da wasu kungiyoyi na suka yi na nuna irin yadda jam'iyyu za su fafatta a zabukan gwamnoni da ke tafe ranar 18.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta sauyawa kwamishinonin ƴan sanda biyar da ta tura aiki a jihar Kano cikin mako ɗaya. Anyi wannan sauyin ne ana dab da zabe..
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kano, ta zargi hukumar DSS da ƙulla wata ƙullalliya domin kawo mata rashin nasara a zaɓen dake tafe na ranar Asabar
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa har yanzu yana da kyakkyawar alaƙa tsakanin sa da tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
A ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023 za a gudanar da zaɓen gwamnoni a Najeriya, sai dai akwai jihohi 8 waɗanda ba za a a gudanar da zaɓen ba a cikim su..
Alhaji Aminu Alhassan Dantata, ya musanta rahotannin da ake yaɗawa cewa yace a zaɓi ɗan takarar jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna a zaɓen gwamnan jihar mai zuwa.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, yayi muhimmin kira ga al'ummar jihar, jami'an tsaro da ƴan takara, akan zaɓen dake tafe na ranar Asabar..
Mambobin jam'iyyar Labour Party (LP), sama da mutum dubu uku ne suka fice zuwa jam'iyyar PDP a jihar Abia. Sun bayyana dalilin su na daukar wannan matakin.
Zaben jihohi
Samu kari