Labaran garkuwa da mutane
Rahotanni sun ce an kashe mutane uku tare da yin garkuwa da wasu da dama daga yammacin ranar Asabar zuwa safiyar Lahadi a kauyen Kombo da ke gundumar Kusherki a
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani limamin Katolika mai suna Rev Fr. Osia a garin Ikabigbo da ke karamar hukumar Etsako ta yamma na jihar Edo a safiyar Lahadi.
Mahukuntan sojojin sun kuma ce sojojin sun kama wasu da ke hada kai da maharan, ciki har da wani fitaccen dillalin bindigu da kuma samar da kayan aikin Boko Har
Za a ji mutanen nan da aka dauke a hanyar zuwa daurin aure a Zamfara sun samu ‘yanci bayan kwanaki 13. Daga Naira miliyan 145, an nemi kowa ya kawo N400, 000.
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da basaraken al’ummar Isuokoma mai cin gashin kansa a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi, Eze Ambrose Ogbu, inji rahoto.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban jami'in yan sanda a jihar Nasarawa yayin da yake zagaye, sun nemi iyalansa su tattara musu miliyan N5m.
Jami'an yan sanda reshen jihar Zamfara sun ceto wasu mutane 14 a yayin wani aiki da suka gudanar a dajin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe ta jihar.
Babban Basaraken Masarautar Panyam da aka yi garkuwa da shi ya dawo cikin iyalansa bayan kai ruwa rana kan kuɗin fansa, mutane sun ɓarke da murnan dawowarsa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin j
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari