Labaran garkuwa da mutane
A safiyar yau Alhamis ne ‘yan ta’adda suka mamaye wasu al’ummomin yankin Kamapani Waya a karamar hukumar Kontagora a jihar Neja a yau 21 ga watan Yulin 2022.
Za a ji Masarautar ‘Yandooto ta ce an yi wa Ado Aliero nadi saboda ya kawo zaman lafiya a kasar Yandoto, a dalilin haka Mai martaba Sarki ya ba shi sarauta.
NDLEA ta gabatar da hujjojin kwayoyi da Daloli a shari'ar Abba Kyari. Hukumar NDLEA ta kira mutum uku da ya bada shaida a kotu a shari’ar ta da su Abba Kyari.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi wa wani limamin cocin Katolika, Rabaran Fr. John Cheitnum na cocin Katolika a Kaduna.
Bayan kammala zaɓen gwamnan jihar Osun, wasu yan sanda da ke aiki a jihar Nasarawa sun shiga hannun masu garkuwa da mutane a kan hanyar koma wa gida a Kogi.
Ana zargin wasu bata gari sun yi garkuwa da shugaban jam'iyyar APC ta Gundumar Ugu a karamar hukumar Orhionmwon ta Jihar Edo, Godwin Aigbogun. Wani jigo na jam'
Gwamnatin tarayya ta hararo hadarin tsadar da kayan abinci suka yi a yau. Minista ya ce tsadar abinci zai kara jefa mutane a talauci idan ba a dauki mataki ba.
Wasu masu garkuwa da mutane a Osun sun bukaci a biya su N500,000 a matsayin kudin fansar wani mai sayar da burodi da suka sace a safiyar Litinin. Wasu yan bindi
Za a fahimci cewa Dakarun Najeriya sun samu sa’a, sun bindige ‘Dan bindigan da ya addabi Kaduna a cewar Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari