Labaran garkuwa da mutane
'Yan ta'adda sun sako mutane uku cikin fasinjojin 62 da suka yi garkuwa da su a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris din wannan shekarar.
A daren yau aka dauke Sunday Odoma Ojarum da Janet Odoma Ojarume. ‘Yan bindiga sun kutsa har gidan na su, suka dauke su a lokacin da al’umma suke ta barci.
Kamar yadda aka gani a cikin wani faifan bidiyo, faston ya ga shigowar wasu tsageru rike da bindiga cocinsa a lokacin da yake kan mimbari yana wa'azin Lahadi.
Kwanaki kaɗan bayan kashe malamin cocin Katolika a Kaduna, wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da wani Fadan Katolika a garin Tambuwal da ke jihar Sokoto.
Hukumomin Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Kwali, Abuja sun bukaci iyaye da su kwashe 'ya'yansu daga makarantar saboda fargabar harin da yan ta’adda za su kawo.
Biyo bayan bidiyon azabtarwan da yan ta'adda suka saki, iyalan fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna-Abuja da ke hannun mahara sun kewaye hedkwatar ma'aikatar sufuri.
Ya bayyana haka ne a lokacin da yake jajanta wa tsohon shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Alhaji Adamu Muazu kan kisan da ‘yan bindiga suka yi wa dan uwansa...
‘Yan bindiga sun harbe Mai ba Shugaban Majalisa shawara a Delta. Da yake abin ya auku ne a cikin dare, sai safiyar Lahadi aka tsinci gawar Makanaki cikin dare.
Kudin fansa ya jawo ‘Yan ta’adda suka lakadawa fasinjojin jirgin Kaduna-Abuja duka, hakan ne asalin dalilin da ya sa ‘Yan ta’adda suka fitar da bidiyo a jiya.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari