Labaran garkuwa da mutane
Yan bindiga a kan babura sun sake basarake a karamar hukumar Wase ta Jihar Plateau, Mai Martaba Dauda Mohammed Suleiman. Mazauna garin sun ce an sace basaraken
DPO na rundunar ‘yan sandan Najeriya a garin Birnin Gwari a jihar Kaduna yana hannun 'yan bindiga, yana rokon 'yanuwa su kawo masa agaji daga hannun miyagu.
Rahoton da muke samu daga jaridar Daily Trust ya ce, wasu tsagerun 'yan bindiga sun tare hanyar Birnin Gwari zuwa Funtua a karamar hukumar Birnin Gwari, Kaduna.
Rauf Aregbesola ya bayyana a kwamitin majalisa, ya bayyana abin da ya faru ranar da aka fasa gidan yarin Kuje. Ministan Ya yi Karin Haske Kan Abin da Ya Faru.
An yi umarni a ga bayan masu tada kayar baya. Ministan harkokin gida yace an ba jami’an tsaro wa’adin nan da Disamba a ga karshen ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda.
An yi wa tubabbun ‘Yan daban siyasa wankan tsarki, an karbe su a APC a Zamfara, sun ajiye kayan fadansu a jihar, sun ce sun gano ashe amfani da su aka rika yi.
Wata matashiyar budurwa ta bayar da labarin yadda wani abokinta da ke tashe kudi da fake da sana'ar shinkafa wajen tara kazamin kudi, garkuwa da mutane yake yi.
Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya da ake samu a jiharsa da mutuntawa da hakuri da ake yi tsakanin kabilu da addinai a jihar ta Kano.
Yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), Usman Alkali Baba, ya yi tsokaci game da faruwar zaben, inda yace sam babu wata barazana
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari