Labaran garkuwa da mutane
Yayin da babban zaben 2023 ke kara matsowa wasu miyagun yan bindiga da suka saje da mahalarta taron kamfe, sun yi awon gaɓa da shugaban PDP na Ɗan Mahawayi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga a jihar Anambra sun gamu da tsaiko yayin da 'yan sanda suka hallaka su a lokacin da suka kai farmaki kan ofishin 'yan sandan yankin.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga suka shiga tasku a jihar Kaduna bayan da sojoji suka hallaka manyan 'yan ta'adda bakwai nan take ba da a Chiken.
Wasu rahotanni daga Kuros Ribas sun tabbatar da cewa maharan da suka sace kwamishinar mata, Farfesa Njar sun nemi a tara masu miliyan N150m a matsayin fansa.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga sun kashe mutum shida nan take tare da kwace kudaden da ke jikinsu a jihar Ondo, Lamarin ya kawo tashin hankali jihar.
Wani matashi ya shiga hannu yayin da aka gano yana daukar kayayyakin abinci yana kai wa 'yan bindiga a wani dajin jihar Neja. 'Yan sanda sun bayyana yadda kaya.
Bayan makonni 2 an gano gawarwakin mata da yaran basaraken garin Mutumbiyu, Mai shari'a Sani Muhammad murabus) a jihar Taraba. Ya ce za a birne su ranar Asabar
A labarin da muke samu daga majiya, shugaban 'yan bindiga ya ce tuni ya samu buhunnan kudi kuma har ya siyo makamai dasu. Ya ce talaka ne mai shaan wahala.
A labarin da muke samu, wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaab da wata mata da aka ce kwamishina ce a jihar Cross River a jiya Laraba. An bayyana yadda.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari