Labaran garkuwa da mutane
Wasu mutane da ake kyuatata zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da ɗalibai hudi na makaran Poly ta jihar Kogo yayin da suke hanyar komawa gida a jihar Ondo.
Rundunar yan sandan Najeriya a Jihar Plateau ta ce ta kama wani matashi Ashiru Ibrahim dan shekara 22 mazaunin Angwan Rogo da ake zargi da garkuwa da wani yaro.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace limanin cocin katolika na Jihar Benue, Rabaran Fada Mark Ojotu. Yan sanda sun tabbatar
Paullen Tallen wanda ita ce Ministar mata tayi hawaye a gaban ‘yan jarida. Ministar tayi kuka da aka yi mata tambaya a kan ‘yan matan da ke hannun Boko Haram.
An yi jana'izar wasu ma'aurata da suka mutu a hannun yan bindiga duk da kuwa sun biya kudin fansa da tsagerun suka nemi a bayar. An bayyana yadda hakan ya faru.
Dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto wasu ‘yan kasar Chana 6 da Masu Garkuwa da mutane suka sace a Kaduna. Wannan ya faru ne bayan wata 6 da sacesu.
'Yan sanda sun kame wasu tsagerun masu garkuwa da mutane, sun kuma kwato wasu manyan makamai. 'Yan sanda sun yaba wa mutane kan hada gwiwa da 'yan sandan jihar.
'Yan bindiga sun sake yin mummunar barna a jhar Kaduna sa'o'i 24 kacal bayan da suka hallaka wasu mutane a yankin. An dauki wadansu da suka samu rauni a kayuen.
Dubuwa wasu gawurtattun 'yan bindiga da aka dade ana nema a Katsina ta cika bayan yunkurin garkuwa da mutane da suka yi a kwatas din Sokoto-Rima a Katsina.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari