Labaran garkuwa da mutane
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar ceto wasu mutanen da aka sace a babban birnin tarayya Abuja adaren jiya Talata 6 ga watan Disamba. Sun kwato wasu makamai.
Miyagun ‘yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki Unguwar Wuse Zone 5 dake Abuja inda suka halaka mutum 1 tare da harbin wasu 2. An nemii wasu an rasa.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar yin kaca-kaca da wasu tsagerun 'yan bindiga da suka addabi yankunan Kaduna da Arewa masu Yammacin kasar nan. An kashe da dama.
Fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna suna neman dauki daga gwamnatin tarayya bayan shakar iskar ‘yanci.Sun rasa ayyukansu da kadarori yayin da aka sace su.
Mai baiwa gwamnan Benuwai shawara kan harkokin tsaro ya bayyana cewa kwamishinan gidaje da raya karkara, Mista Ekpe Ogbu, ya kubuta daga hannun masu garkuwa.
Yayin da shugaba Buhari da ministan tsaro, Bashir Magashi suke jSokoto domin halartar wani taron sojoji, ‘yan bindiga sun halaka ‘yan sanda 3 da ‘yan kasuwa 3.
A ci gaba da binciken gano tushen kai harin, hukumar yan sanda reshen jihar Neja sun saki sabbin bayanan da suka samu daga bakin waɗanda ake zargi da shiga
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta sa a dasa jami'anta a hanyar Abuja zuwa Kaduna ta jirgin kasa. Wannan na zuwa ne daidai lokacin da jirgi zai ci gaba da aiki.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace kwamishinan gidaje da raya birane na jihar Benue a ranar Lahadi, 4 ga watan Disamba.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari