Labaran garkuwa da mutane
Wasu tsagerun 'yan bindigan jeji sun shiga har cikin gida sun yi awon gaba da Dagacin kasuwar Daji a jihar Zamfara, Ibrahim Sarkin Fada, da safe ranar Alhamis.
Tsagerun yan bindiga sun sace kwamishinar hukumar kidaya ta ƙasa mai kula da jihar Bayelsa, Gloria Izonfuo, a kan hanyarta ta zuwa Patakwal, birnin jihar Ribas.
Labarin da muka samu da zafins aya nuna huɗu daga cikin daliban makarantar Sakandiren Birnin Yauri 11 dake hannun 'yan ta'adda sun kubuta, sun shaki yanci.
Rundunar yan sandan Najeriya ta reshen jihar Nasarawa, sun yi holen mutane da dama da ake zargi da laifi ciki har da hatsabiban masu garkuwa da mutane a jihar.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Kungiyar ɗaliban Zamfara ta tabbatar da kubutar dalibai mata guda biyu na jami'ar tarayya dake Gusau, Maryam da Zainab, bayan shafe kwanaki 12 a hannun mahara.
Rahotanni sun nuna cewa rijistaran kotun shari'ar Musulunci da ke garin Ibbi, karamar hukumar Mashegu, jihar Nejaz Mallam Namaru, ya rasu a wurin masu garkuwa.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
A wani kauye da yake cikin karamar hukumar Kabba Bunu ta jihar Kogi, ‘Yan bindiga sun kai harin tsakiyar dare, sun yi awon gaba Mai Martaba da wasu mutum biyu.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari