Labaran garkuwa da mutane
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda tare da dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto mutane 17 da aka yi garkuwa da su a dajin Jibia.
Gwamnatin tarayya ta fitar da cikakken jerin sunayen mutane da kamfanonin da take zargin suna taimakawa ƴan ta'adda a Najeriya, ciki har da Tukur Mamu.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun tare motar hukumar sufurin jihar Katsina, sun yi awon gaba da gomman fasinjoji a yankin ƙaramar hukumar Kankara ranar Alhamis.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya nuna damuwa kan yadda ake samun karuwar masu ba 'yan bindiga bayanaiɓa kauyukan da ke fama da rashin tsaro.
Asirin wata matar aure ya tonu bayan ta yi garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa N2m daga mijinta tare da raba kudin da saurayinta a Abuja.
'Yan bindigar sun kai farmaki garin Ɓaure da ke ƙaramar hukumar Gusau, jihar Zamfara a yammacin ranar Talata, lokacin da al'ummar garin ke shirin buɗa baki.
An bayyana yadda tsagerun 'yan bindiga suka sako dalibai mata da suka sace a jihar Zamfara. An ruwaito cewa, sun sako su ne bayan shafe wata tara a tsare.
Dakarun ƴan sanda sun damƙe wata mace da ake zargin ta yi garkuwa da kanta da kuma wasu mutane sama da 50 bisa zargin aikata manyan laifuka a Akwa Ibom.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta biya ko sisi ba a matsayin kudin fansa na daliban da 'yan bindiga suka sace a Kaduna.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari