Labaran garkuwa da mutane
Sojojin Najeriya sun yi nasara kan 'yan ta'adda a jihohin Taraba da Filato tare da kwato makamai. Rundunar sojin ta sanar da nasarar ne a jiya Talata
Wasu miyagun 'yan bindiga sun salwantar da ran wani tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Delta. Miyagun sun kuma sace wani shahararren mawaki a jihar.
Kasa da mako daya da 'yan bindiga suka kai hari yankin Dutse da ke Bwari, babban birnin tarayya Abuja, 'yan bindigar sun sake kai wani sabon harin a daren Talata.
Tsagerun ƴan bindiga sun kai farmaki kan matafiya a babban titin Abuja zuwa Kaduna, sun kashe wani direba sannan sun tafi da mutim biyu zuwa cikin daji.
Wata matar aure mai dauke da juna biyu ta haihu a cikin daji a hannun masu garkuwa da mutane bayan sun sace ta a jihar Enugu. Ta haifi jariri namiji.
Rahotanni daga jihar Zamfara sun nuna cewa wasu ƴan uwan amarya sun taru sun kashe ɗan bindiga ɗaya kuma sun kwato bindigu a titin Talatan Mafara zuwa Gusau.
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kama wasu mutum uku da suka yi wa kawun ɗaya daga cikinsu barazanar garkuwa, suka karɓi fansar Naira miliyan biyu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kai farmaki garin Dutse da ke babban birnin tarayya Abuja inda suka yi garkuwa da mutane 5.
An kama wata mata mai shekara 40 da take ‘satar’ kanana yara. NAPTIP ta sashen Benin, ta ce sunan matar da aka kama Ikejimba Maryvianney kuma tana karyar Fasto ce.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari