Labaran garkuwa da mutane
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu ‘yan kungiyar masu garkuwa da mutane 8 da suka sace wasu ‘yan makaranta da malamansu a garin Emure kwanan nan.
Jami’an ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun kai samame a sansanonin masu garkuwa da mutane biyu inda suka cafke wani mutum mai suna Sa’idu Abdulkadir.
'Yan majalisa sun gayyaci Nuhu Ribadu domin jin halin da kasa ta ke ciki. Nuhu Ribadu ya yi wa Sanatoci bayanin yadda aka samu saukin rashin tsaro a mulkin Tinubu
ami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kano sun kama wasu mutane uku da ake zargi da yin garkuwa da halaka wani dan makwabcinsu mai shekaru 14 da haihuwa.
ʼYan bindiga na cin zarafin matan aure da tsakar rana a wani ƙauye dake karamar hukumar Tsafe da ke Zamfara. Har yanzu maganar ba ta mamaye kafefen yaɗa labarai ba.
Dakarun rundunar ƴan sandan Najeriya sun yi ram da kasurguman masu garkuwa da mutane da ke da hannu a hare-hare daban-daban a birnin tarayya Abuja.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya sanya tukuicin N20m domin a cafko wasu rikakkun masu garkuwa da mutane da suka addabi birnin.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta sanar da samun gagarumar nasarar halaka wasu mutum biyar da ake zargin masu yin garkuwa da mutane ne a jihar.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda, ya bayyana cewa Katsina na bukatar taimako domin samar da isasshen tsaro a makarantu domin dalibai su yi ilimi mai nagarta.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari