Katsina
Dakarun sojin sama sun kai samame mabuyar yan bindiga inda suka kashe Dogo Umaru, kasurgumin dan ta’adda mai biyayya ga Bello Turji tare da wasu mayaka 41.
Tsohon sanata mai wakiltan Katsina ta Tsakiya, Abubakar Sadiq Yar'adua, ya rasa mahaifiyarsa, Hajiya Hurera Sa'id. Hajiya, wacce aka fi sani da Goggo, ta rasu n
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zaman, Dr. Isa Ali Pantami, ya bayyana cewa yawancin matasan da suka kammala karatun digiri ba sa iya ayyukan da aka basu.
Wazirin Katsina, Farfesa San Lugga ya koka kan cewa yawan farmakin da yan bindiga ke kaiwa ya yi sanadiyar rufe makarantu a kananan hukumomi takwas na Katsina.
Wani matashi mai shekaru 16, Abubakar Abdulbasir ya shiga hannun yan sanda a jihar Katsina bayan ya yi garkuwa da wata yarinya tare da neman a biya N70,000.
Gwamnatin jihar Katsina a ranar Litinin, 14 ga watan Fabrairu, ta sanar da haramta kungiyar Yan-sa-kai a jihar saboda ayyukan laifi da mambobinta ke aikatawa.
Gwarzayen jami'an yan sanda sun yi gumurzu da yan bindiga yayin da suka yi yunkurin kai hari, sun kashe akalla biyar daga ciki sun kwato mutanen da suka sace.
A ranar Alhamis wata tirela dauke da shanu da fasinjoji wadda ta doshi kudu daga Katsina ta kubce a kauyen Gora a karamar hukumar Malumfashi dake jihar Katsina.
An yi jana'izar DPO na yan sanda na karamar hukumar Jibia, DSP Abdullahi Rano, da ya rasa ransa a jihar Katsina. Majiyoyi a hedkwatan yan sanda sun bayyana cewa
Katsina
Samu kari