Katsina
Aminu Bello Masari ya halarci wani taro da shugaban kwastam na shiyyar Katsina ya shirya. Masari ya gaji, ya bukaci bude iyakokin Katsina yadda aka bude saura.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane kimanin 200, sun dira garin Yangayya dake karamar hukumar Jibia a jihar Katsina cikin daren Alhamis, 3 ga watan Junairu, 2022
Majalisar dattawa ta bukaci hukumomin tsaron kasar da su kakkabe duk mabuyar masu garkuwa da mutane da nufin ceto mutane 38 da aka yi garkuwa da su a Katsina.
Mutane 29 ne yan bindiga suka sace yayin harin da suka kai kauyen Godiya a cewar rundunar yan sandan Jihar Katsina. Mai magana da yawun rundunar a jihar kamar y
Luguden wuta ta jiragen sama da ake cigaba da yi wa sansanonin 'yan ta'addan a arewa maso yammaci ya yi ajalin manyan shugabannin 'yan ta'adda da mukarrabansu.
Yan sanda a Jihar Katsina sun yi nasarar cafke wani boka Abdullahi Bello mai shekaru 50 da ke yi wa yan bindiga asiri da addu'o'i na samun sa'a idan za su hari.
Yan sanda a JIhar Katsina, a ranar Litinin sun yi holen wani Aliyu Abdullahi mai shekaru 22, mazaunin Kasuwar Mata Street a Karamar Hukumar Funtua saboda damfar
Wani mazaunin garin na jihar Katsina da ya nemi a sakaya sunansa, ya ce ‘yan bindigar sun zo ne a kan babura sama da 60 kuma suka fara harbe-harben iska...
Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usaman, mafita ɗaya da zata iya kawo karshen ayyukan yan bindiga a ƙasar nan shi ne duk wanda ya shiga hannu a kashe.
Katsina
Samu kari