Katsina
Sojojin Najeriya sun yi caraf da wasu abokan harkallar 'yan bindiga da ake kyautata zaton sun dauko kudi ne daga gare su. An kama su da kudi N19.5m a mota.
Yan sanda a jihar Katsina sun yi nasarar kama wani mutum dan shekaru 53 wanda ya kware wurin kera wa yan bindiga da sauran batagari rigar sulke na kare harsashi
Al’ummar yankin Danmusa da ke jihar Katsina sun shiga unguwannin don zanga-zanga a kan harin yan bindiga da yayi sanadiyar mutuwar mahaifiyar DPO da kaninsa
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya tare da gudanar da Addu'oin neman Allah mai girma da ɗaukaka ya dawo da zaman lafiya a jihar da ma sauran sassan Najeriya.
A shirye-shiryen tunkarar zaben 2023. Matasa a jihar Katsina sun yanke shawarar aiki tukuru domin tara wa Atiku Abubakar kuri'u miliyan shida a zabe mai zuwa.
Daya daga cikin manyan Attajiran ƙasar nan da ke cikin sahun 10 farko, Ɗahiru Mangal. Ɗan asalin jihar Katsina, mun haɗa muku muhuimman bayanai game da shi.
Hukumar NBS ta bayyana cewa yan Najeriya milyan dari da talatin da uku ke cikin kangin talauci a fadin Najeriya. jihar mafi talauci gaba daya itace jihar Sokoto
Gwamna Masari na jihar Katsina ya zubar da hawaye yayin da ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2023 a gaban majalisar dokoki wacce ita ce ta karshe a wa'adinsa
Gwamnan jihar Katsina da ke arewa ta yamma a Najeriya, Aminu Bello Masari, ya yi zubda hawaye yayin gabatar da Kasafin kudin shekarar 2023, na ƙarshe a mulkinsa
Katsina
Samu kari