Kasar Saudiya
Kasar Saudiyya ta tura kudirin neman bakwancin gasar cin kofin duniya a shekarar 2034 bayan kasar Qatar ta dauki bakwancin gasar a shekarar 2022 wanda ya yi armashi.
Bola Tinubu ya aika Mataimakinsa ya wakilce shi a Cuba, shi kuma ya na UAE. Wannan ce tafiya ta hudu da Kashim Shettima zai yi tun bayan shigansa ofis.
Emmerson Mnangagwa ya gaji Robert Mugabe a 2017, har yanzu shi ne shugaban Zimbabwe. ‘Dan Shugaban Kasar ya zama Minista da Mahaifinsa ya sake darewa karagar mulki.
A yau Bola Tinubu ya zauna da Gwamnatin UAE, an cire takunkumi a kan 'Yan Najeriya. Za a cigaba da zuwa Dubai bayan Bola Tinubu ya sa baki a rikicin da ya gada.
A rahoton nan, da ya je kasar Indiya, Bola Ahmed Tinubu ya bada labarin zamansa mai gadi a shekarun baya, ya ce ilmin boko ya taimaka ya zama Shugaban kasa.
Nan da wani lokaci kadan mutane za su muhimmancin zuwan da Bola Ahmed Tinubu ya yi zuwa kasar Indiya inda ake yin taron ‘kungiyar G20 da sauran kasashen Duniya.
NAHCON ta ce kudin hajjin shekarar nan zai yi tsada. Wannan abu ne da dole a shirya masa daga yau. Duk mai shirin zuwa Hajji ya fara biyan Naira Miliyan 4.5.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
Kasar Saudiya
Samu kari