Kasar Saudiya
Dr. Qais Bin Muhammad Al-Sheikh Mubarak, tsohon mamban kungiyar manyan malaman Saudi Arabiya, ya ce babu laifi idan musulmi ya yi shagalin bazday a musulunci.
Kakakin majalisar wakilan tarayya, Hanarabul Femi Gbajabiamila, tare da dimbin takwarorinsa yan majalisar sun dira birnin manzon Allah (SAW), Madinatul Munawarr
Jami'an tsaro na musamman masu kula da aikin Hajji da Umarah a kasar Saudiyya sun fara bincike a kan wasu mutane biyu da suka yi dambe a cikin Massallacin Haram
Riyadh -An ga azumin watar Ramadana a kasar Saudiyya ranar Juma'a, 1 ga watan Afrilu, 2022. Shafin Masallatan Makkah da Madina, Haramain Sharifaini, ya ruwaito.
Kungiyar ta koka da cewa, hakan kamar killace musulman duniya ne da samun kusanci da ubangijinsu kasacewar sallar ta Tarawih na kara shajja'a musulmai da dama.
Hukumomin kasar Saudi Arabia sun saki sunayen limaman da za su jagoranci sallolin Tarawihi da Tahajjud a masallacin Harami dake Makkah na watan Ramadanan bana
Bayan tsanantar tsadar rayuwar jama'a mazauna kasar Saudi Arebiya, mata sun tashi tsaye wajen neman abun sawa a bakin salatinsu da harkoki a fadin masarautar.
Masrautar Saudi Arabia a ranar Asabar ta sanar da cewa ta kaddamarwa mutum tamanin da daya hukuncin kisa bayan an yanke musu hukunci, mafi yawa a tarihin kasar.
Kasar Saudiyya ta dage wasu dokokin Korona yayin da Ramadana ke karatowa. Wannan na zuwa ne bayan bullar Korona nau'in Omicron a kwanakin baya kadan a duniya.
Kasar Saudiya
Samu kari