Kasar Saudiya
Shugabaj kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya nemi sauran kasashen duniya ta taya nahiyar magance matsalar yunwa da sauran matsalolin da yankin ke fuskanta
An bude gidan wasan dabe da raye-raye na farko a cibiyar al'adu ta Sarki Fahad da ke a birnin Riyadh inda aka kaddamar da wasan dabe na Zarqa Al Yamama.
gidauniyar Sarki AbdulAziz ta Saudiya ta mikawa gwamnatin Kano katon dubu uku na dabino da za a raba ga mabukata da masallataN Juma'a, marasa lafiya da almajirai
Kasar Saudiyya ta ce ta shirya tsaf domon fara karban mahajjata domin gudanar da hajjin bana. kasar ta fitar da sanarwar ne a yau Laraba da za a fara ayyukan hajjin
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da rage kudin lasisin mallaka da gudanar da gidajen fina-finai. Ana sa ran hakan zai kawo saukin farashin tiketin shiga gidajen
Tsohon Sarkin Damaturu na farko, Alhaji Mai Aliyu Muhammad Biriri ya riga mu gidan gaskiya a kasar Saudiyya ya na da shekaru 82 a duniya bayan fama da jinya.
Kasar Iran ta yi harbin iska yayin da ta ji fashe-fashe a yankin Isfahan a safiayar Jumu'ah. Majalisar dinkin duniya ta tabbatar da cewa ba a samu barna a yankin ba
Kungiyar tarayyar turai (EU) ta kakabawa Iran sabon takunkumi a wani taro da tayi biyo bayan harin ramuwa da ta kai Isra'ila ranar sabar da ta wuce.
Kasar saudiyya ta magantu kan labarin da ke cewa ta taimakawa Isra'ila wajen hana jiragen yaki marasa matuka kai mata harin ramuwar gayya, wata majiya ta shaida
Kasar Saudiya
Samu kari