Kasar Saudiya
Wani bature ya kulla kudurin tafiyar kusan shekara, inda zai je kasar Saudiyya daga birnin Landan da kafa. Yanzu haka dai ya fara tattaki, ya shiga kasashe.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana bukatar ta ga kasar Saudiyya, inda ta bukaci Saudiyya ta cire Najeriya daga jerin kasashen da ta sanya wa takunkumin hana shiga.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta yi watsi da jita-jitar dangane da batun dage yin aikin Umrah na bana saboda karuwar cutar COVID-19 wacce aka fi sani da korona, Dail
RIYADH, SAUDI — Babban Malamin addinin Musulunci, dan kasar Saudiyya, Sheikh Saleh Al-Luhaidan, ya rigamu gidan gaskiya bayan doguwar jinyar rashin lafiya.
A karon farko kasar anyi shagulgula na gani da fadi don bikin kirsimeti a kasar Saudiyya. A shekarar 2021 ne mutanen kasar Saudi Arabiya su ka sha bukukuwan.
Masarautar Saudiya ta saka Najeriya cikin jerin kasashen nahiyar Afirka da ta hana zirga-zirgan jiragen sama saboda bullar sabon nau'in cutar Korona na icron.
Za a bude bikin bajekolin nuna fina-finai a karon farko a kasa mai tsarki ta Saudi a birnin Jeddah. Wannan na zuwa ne kasa da shekaru hudu da dage haramcin.
Tun bayan bullar cutar Korona nau'in Omicron, an samu kasashen da suka sanya wa baki takunkumi domin dakile shigar cutar kasashensu. Saudiyya ta dakatar da 14.
Yayin sabon nau'in cuta korona da ake kira Omicron ke kara zama barazana a duniya, cutar ta bulla kasar Saudiyya, kuma tuni hukumomi suƙa fara ɗaukar matakai.
Kasar Saudiya
Samu kari