Jirgin Sama
Gwamnatin tarayya ta ce matatar Dangote kadai aka amince ta rika samar da man jiragen sama ga kamfanonin jiragen saman kasar nan. Festus Keyamo ya yi bayani.
A cikin bidiyon, an ji wata mata ta na ihu tare da rike daya daga cikin jami’an filin jirgin inda ta zarge shi da yunkurin cin zarafinta da kuma neman cin hanci.
A wannan labarin, ranar Talata ne dan asalin jihar Kano, Kyaftin Mohammed Madugu ya tuko jirgin Emirates na farko zuwa Najeriya a cikin shekaru biyu.
A wannan labarin, wasu daga cikin mazauna karamar hukumar Giwa da ke jihar Kaduna sun yi zargin jiragen sojojin saman Najeriya sun jefa masu bama-bamai.
Kasar Amurka ta kwace wani jirgin shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro. Amurka ta ce gwamnatin Nicolas Maduro ta karya takunkumin da ta kakaba mata.
An caccaki gwamnonin jihohi shida da suka hada da Ekiti, Ebonyi, Jigawa, Yobe, Nasarawa, da Bayelsa kan kashe kimanin N160bn akan ayyukan gina filayen saukar jiragi.
Cibiyar Aviation Safety Round Table Initiative ta bukaci hukumar DSS ta kama tsohon gwamnan Ogun, Ibikunle Amosun kan kama jiragen Najeriya a ketare.
Kamfanin Zhongshang Fucheng ya sake kwace jirgin sama mallakin gwamnatin Najeriya a kasar Canada. Kamfanin ya sha alwashin ci gaba da kwace kadarorin Najeriya.
Kidiggiga ta nuna yadda shugaban kasa Bola Tinubu ya kashe makudan kudi har N2.3bn a harkar tafiye tafiye zuwa kasashen ketare duk da tsadar rayuwa.
Jirgin Sama
Samu kari