Jihar Kano
Yan sandan jihar Kano sun ce sun kama mutum biyar daga suka tada zaune tsaye bayan da Kotun Koli ta yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Kano.
Rikicin siyasa a jihar Ondo na kara tabarbarewa tun bayan gudanar da zaben fidda gwani a jihar don cike gurbin mazabar Akoko a Majalisar Tarayya.
Gwamnatin jihar Kano ta ware N8bn a gina firamare, kuma za a tanadi kayan aiki na zamani a makarantun karkara sannan ta ware kudi domin gyara sauran makarantu.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya shirya yakar matsalolin kwacen waya da kuma ta'ammali da miyagun kwayoyi da ya yi katutu a fadin jihar baki daya.
Wani jigon jam'iyyar NNPP ya ce idan Kwankwaso ya ce magoya bayansa su fada wuta, za su fada ba tare da kayayyakin ba. Kwankwaso shi ne tsohon gwamnan jihar Kano.
Mun kawo jerin wadanda su ka bada gudumuwa NNPP ta tsira da Kano. Abba Kabir Yusuf ya ware wasu manyan mutane ya gode masu da aka ayyana shi a kan Nasiru Gawuna.
Ana ta kiraye-kirayen mayar da tsohon Sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi kan kujerarshi bayan tube masa rawani da tsohon Gwamna Abdulllahi Ganduje ya yi a 2020.
Hadimin gwamna Abba Kabir Yusuf ya godewa gwamnatin tarayya kan nasararsu a Kotu. Nuhu Ribadu shi ne mai ba mai girma shugaba Bola Tinubu shawara a kan harkar tsaro.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ƙara jinjinawa Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya bisa abinda ya kira da ceton tsarin demokuraɗiyya a Najeriya.
Jihar Kano
Samu kari