Jihar Kano
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano ya umurci jami'an rundunar da su kara zage damtse wajen samar da cikakken tsaro a makarantun da ke fadin jihar.
Bayan kaddamar da aikin layin dogo na Kano-Katsina-Jibiya-Maradi da aka yi a gwamnatin da ta gabata, yanzu aikin zai ci gaba bayan samun har $1.3bn.
Sakamakon tsadar rayuwa da radadin da talakawan Najeriya ke ciki, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki Tinubu ya bude iyakokin kasar don shigo da abinci.
Hukumar tace fina-finai ta Kannywood ta umarci rufe dukkan gidajen gala a fadin jihar Kano yayin da aka sanar da ganin watan azumin Ramadana a yau Lahadi.
Farfesa Ibrahim Muazzam, tsohon shugaban Hisbah ya bayyana yadda 'yan siyasa suka yi kokarin kawo rudani tsakanin hukumar da gwamnatin jihar kan ayyukan hukumar.
Sheikh Sa’id Aliyu Maikwano ya dauki wata matsaya da ta bambanta da ta sauran malamai, soki Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa yayin da rikicin Hisbah ta lafa a Kano.
A jihar Kano, jami’an NSCDC sun damke ‘dan shekara 85 da zargin garkuwa da mutane. Idan dai gaskiya ne, da alamu tsufa tayi wa wannan mutumi gardama.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya rantsar da alkalai 9 na babbar kotun jihar Kano da kuma khadi 4 na kotun ɗaukaka ƙara ta shari'ar musulunci.
Hukumar Hisbah ta kasance tana kira wajen gyara tarbiyya da yin kira zuwa ga koyarwar addinin musulunci a tsakanin al'ummar musulmai. Tana ayyuka da dama.
Jihar Kano
Samu kari