Isra'ila
An bayyana fargaba kan abin da zai iya faruwa da jarirai a yankin Gaza tun bayan fara farmakin Isra'ila a wannan watan. An ce da yawan jarirai a Gaza za su mutu.
Rahoton da muke samu daga Gaza ya bayyana yadda aka kashe mutane sama da 55 a wani sabon harin da sojojin Isra'ila suka kai kan mazauna a cikin dare.
Kafin ya rasu, SheikhMansur Yelwa ya ce Ahmad Yasseen ya ce babu wata kasar da za ta yi fiye da shekaru 40 ta na iko, an kafa Israila ne a shekarar 1947.
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Malamim addinin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya bude asusun ba da taimako don 'yan Falasdinu yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya ba da gudumawar Dala miliyan 100 ga Gaza yayin da ake ci gaba da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Hamas wanda ya jawo rasa rayuka
Shugaban Amurka, Joe Biden ya nuna goyon bayansa ga ƙasa Isra'ila kam harin da ya halaka mutum 500 a wani asibiti a zirin Gaza. Ya ce ba Isra'ila ta kai shi ba.
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Musulmai da ke karkashin kungiyar OIC za su yi zama a kan hare-haren da ake kai wa mutanen Falasdinu kamar yadda Fafaroma ya yi suka saboda kisan gilla a Gaza.
Isra'ila
Samu kari