Malamin addinin Musulunci
Bincike a kan sha’anin Hausawa ne ya karkato da Andrea Brigaglia daga Italiya zuwa Afrika. Bayan zamansa jakin Kano, baturen ya bar addininsa ya koma Musulunci.
Masana ilimin taurarai sun yi hasashe, sun hango yadda za a yi azumin Ramadana a shekarar 2030 har sau biyu. Sun bayyana dalilin da zai jawo haka a shekarar.
Sheikh Abdallah Usman Gadon Kaya da Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, sun bayyana rashin jin daɗinsu da kuma yadda suke ganin za a tari hanzarin lamarin.
Bayan kulle masallaci na tsawon shekaru biyar, malaman Musulunci a Inisa da ke jihar Osun sun shawarci Gwamna Ademola Adeleke kan shiga lamarin zaban limami.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi malamai su gyara masa a duk lokacin da ya yi kuskure. Abba zai kara albashin malaman Kano kuma zai gyara duka masallatai
Abba Kabir Yusuf ya fadawa Hisbah ko da gyara zaka yi dole ne ka yi wannan gyaran cikin doka da bin tsari. Kalaman Gwamna Abba Gida-Gida sun tabo kuskuren Hisbah.
Gwamna Umar Namadi ya amince da siyo buhunan shinkafa da taliya domin rabawa al'umma yayin da watan Azumin Ramadan ke ƙara gabatowa a jihar Jigawa.
Yayin da ake murna bayan daliba 'yar Gombe ta samu nasarar lashe gasar musabaka ta duniya, Pantami ya gwangwaje ta da kyautar mota da kuma tallafin karatu.
Kungiyar MURIC ta bayyana cewa mutumin nan 'dan jihar Sokoto da ya nemi a kashe Remi Tinubu,matar shugaban kasa, Sanusi Abubakar ya janye kalamansa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari