Malamin addinin Musulunci
Sheikh Khalil ya ce babu wani dauri da za a yi wa Murja wanda zai kawo maslaha a abubuwan da take yi, inda ya roki Gwamna Abba da ya ba ta mukamin 'hadima'.
Shugaba Buhari ya ce karin farashin kayayyakin masarufi da wasu yan kasuwa ke yi babu gaira ba dalili a lokacin azumin watan Ramadan ya saba koyarwar addini.
Babban liman ya bayyana halin da ake ciki a azumi, ya ce halal ne mata da miji su yi jima'i a cikin watan na Ramadana mai alfarma. Ya bayyana dalilinsa a kasa.
Azumin Ramadan wata ne da ake samun natsuwa wurin bautar ubangiji da neman tsira, sai dai akwai wasu muhimman abubuwa da ya kamata Musulmai su kauce musu.
Yayin da uwar gidan shugaban kasa, Remi Tinubu ta ziyarci jihar Bauchi, Gwamna Bala Mohammed ya ba ta hakuri kan kalaman malamin Musulunci da ya yi kanta.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta waiwayo ta kan wadanda ba musulmai ba a jihar. Hukumar ta buƙace su da su guji cin abinci a bainar jama'a a watan Ramadan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci musulmi su yi amfani da wannan damar wajen yi wa kasar nan addu'ar samun ci gaba da tsira daga halin ƙuncin da aka shiga.
Remi Tinubu, uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ta yi martani kan barazanar kisan da wani malamin addinin musulunci ya yi mata a kwanakin baya.
Gwamnatin Sakkwato karkashin Gwamna Ahmed Aliyu ta shirya kashe Naira biliyan 6.7 a shirin ciyar da masu ƙaramin karfi da marayu a watan azumin Ramadan.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari