Malamin addinin Musulunci
Mai alfarma sarkin musulman Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya buƙaci al'umma su ci gaba da taimakawa juna har bayan watan Ramadan kuma su yi wa shugabanni addu'a.
Yayin da aka yi ta cece-kuce kan abin da ya aikata, Malamin Musulunci, Sheikh Musa Lukuwa ya magantu kan dalilinsa na jagorantar sallar idi a jiya Talata.
An kafa sharudan ne domin tabbatar da rashin samun rikici tsakanin Dr. Idris da gwamnatin jihar Bauchi. Kuma ance dole bangarorin su mutunta sharudan.
Daya daga cikin hanyoyin da musulmi suke gudanar da idi shine ta hanyar yawaita yin kabbara tun daga jajibirin Idi (bisa ga ganin wata) da kuma yin kwalliya.
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya jagorancin sallar idin karamar sallah yau Talata bisa hujjar cewa an ga wata a wurare da dama a Jamhuriyar Nijar da Najeriya.
Hukumomin Saudiyya sun bayyana 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar Sallah Karama. Wannan ya kawo karshe kuma ya tabbatar da gaskiyar hasashen masana a Ramadan.
Malam Idris ya samu dawowa Bauchi ne bayan ya shafe makonni yana gudun hijira sakamakon matsin lamba da yace ya samu wanda take barazana ga rayuwarsa.
An sanar da ranar da ya kamata Musulmai a Najeriya su fara duba watan sallah a shekarar 2024, wanda tuni an azumci kwanaki da dama a watan Ramadana.
Wasu suna tambaya ko za a iya bada kuɗi maimakon abinci a zakkar fidda-kai (zakatul fitr). Jamilu Zarewa kwararren masani ne a kan bangaren fikihu, ya amsa wannan.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari