Malamin addinin Musulunci
Masanin addinin Kirista, dan siyasa, Fasto Reno Omokri ya jinjinawa annabi Muhammad SAW da Musulmai. Ya ce tsare tsaren Musulunci abin burgewa ne.
Sabon limamin Abuja, Sheikh Abdulkadir Salman Sholagberu ya yi nasiha ga malamai masu rigima da juna a kafafen sadarwa yayin hudubarsa ta farko a Abuja.
Dan wasan fim a Kannywood, Adam A Zango ya yi raddi ga malamin Izalar Jos Sheikh Salihu Al-Burhan kan maganar da ya yi a kan ridda addinin Musulunci.
An yi rashin babban malamin Musulunci a jihar Adamawa, Sheikh Abubakar Daware, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tura sakon ta'azziya.
Wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai farmaki masallaci ana sallar Asuba a masallaci da asuba. An sace limami da wasu masallata 10 yayin harin.
Cibiyar Daarul Hadeethis Salafiyyah da ke Zariya da Albani Zariya ya assasa ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu shekaru 11 bayan kashe Sheikh Albani.
An shiga jimami a jihar Kaduna sakamakon rashin daya daga cikin mamnyan malaman addinin musulunci. Sheikh Ishaq Yunus Almadany ya yi bankwana da duniya.
Malamin addini a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bukaci musulmai su daina gaba da juna kafin Ramadan. Ya yi kira kan ciyarwa da sulhu a azumi.
Abubuwa da dama sun faru a Arewacin Najeriya da suka fi daukar hankali da kuma jawo ce-ce-ku-ce a kafofin sadarwa a cikin yan kwanaki duba da tasirinsu ga al'umma.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari