Malamin addinin Musulunci
MURIC ta bukaci jami’an tsaro su dauki mataki kan barazanar da ake yi wa Musulmin Kudu maso Yamma da shugabanninsu kan batun kafa shari’ar Musulunci a yankin.
Addinin Musulunci ya samu karuwa bayan mata mai suna Fatima ta Musulunta a Kaduna, ta karbi kalmar shahada a hannun Sheikh Musa Yusuf Assadussunnah.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi tsokaci kan ce-ce-ku-ce da ake yi game kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma, yana cewa jahilci ne ke haddasawa.
Kungiyar Izala reshen Jos ta shirya taron shekara a birnin tarayya Abuja. Tinubu, Atiku na cikin wadanda ka gayyata, za a nemi kudi Naira biliyan 1.5
Tun bayan bullar labarin cewa wasu daga cikin Malaman addinin Musulunci a Najeriya za su yi babban karatun Al-Kur'ani, an fara samun rabuwar kai tsakanin malaman.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang ya ce ba hana kiran sallah a jihar Filato ba. Ya yi bayani ne bayan yada jita jitar hana Musulmai kiran sallah a jihar Filato
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce al'ummar Musulmi na da kuɗin da za su ɗauki nauyin gagarumin taron Alkur'ani da aka shirya yi a Abuja.
Manyan malaman darikar Tijjaniya karƙashin Khalifa Mahiy Sheiƙh Ibrahim Nyass sun kai ziyara fadar shugaban ƙasa, sun yi sallah tare da Bola Tinubu.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa an yi nasarar damke wasu mutane, daga ciki har da dan kasar waje da ake zargi da shirin kai hari jihar Kano.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari