Ibadan
Daliban jami'ar Obafemi Awolowo sun gudanar da zanga-zanga a ofishin hukumar INEC da ke Ibadan kan kama daliban jami'ar bisa zarginsu da aikata laifukan damfara
Gwamna Seyi Makinde na Oyo da takwarorinsa na jihohin Legas, Ekiti da Ogun sun ziyarci gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu a gidansa da ke Ibadan ranar Talata.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari garuruwa uku da ke yankin Ibadan, babban birnin jihar Oyo da tsakar dare wayewar garin Talata, sun tafi kaya masu amfani.
Wani magidanci ma'aikacin banki ya nemi kotu ta raba aurensa da matarsa bisa dalilin tsawwala masa da yace tana yi a duk lokacin da za ta sayi wani abu domin.
wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list
Gobara ta tashi a fitacciyar kasuwar Agbeni, wacce ke a birnin Ibadan, na jihar Oyo. Gobarar dai ta tashi ne da misalin ƙarfe 4:37 na safiyar ranar Lahadi.
An yi karar wani Oladepo Ogunlade, dattijo dan shekara 100 da Musiliyu Ogundiran dan shekara 61 a kotu kan zarginsu da kwace fili mallakar wani Musliu Lawani.
Rahotanni da Ibadan babban birnin Oyo a kudu maso yammacin Najeriya sun tabbatar da cewa tsohon shugaban ƙungiyar kwallon kafa ta 3SC, Baba Lankondoro, ya rasu.
Wani fasto da ya taho Najeriya daga Gambia don yin wa'azi ya tafka abin kunya, ya sace wayoyin mambobinsa su 52 ya tsere da ma kudade, ana nemansa ruwa a jallo.
Ibadan
Samu kari