Ibadan
Wasu matasa masu zanga-zanga a jihar Oyo sun kai mumunan hari bankin Wema saboda gaza iya ciro kudadensu da aka tilasta musu mayarwa gudun kada wa'adi ya kare.
Babban Sarkin kasar Ibadan, Oba Lekan Balogun, ya roki Atiku ya nemi sulhu da gwamna Seyi Makinde da sauran gwamnonin tawagar G5 idan yana son ya samu nasara.
Dan takarar kujera lamba daya a Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya sauka a babban birnin jihar Oyo da misalin karfe 12, an nemi gwamna Makinde an rasa a wurin.
Sahihan bayanai daga Ibadan, babban birnin jihar Oyo sun nuna cewa yan kasuwa sun tafka asara mai muni yayin da gobara ta cinye shagunansu a Araromi Spare Part.
Gwamna Wike da takwaransa na jihar Benuwai sun tabbatar wa dunuya cewa kan su gwamnonin G5 a haɗe yake kuma muryarsu daya, zasu sanar da dan takararsu nan gaba.
Yayin da ake jiran a ji dan takarar da suka zaba don marawa baya a zaben shugaban kasa, tawagar gwamnonin G5 sun isa babban dakin taro a Ibadan, jihar Oyo.
Wani abu mai kama da almara ya faru da wasu matasa uku da suka shiga motar haya ba a tasha ba. An tsinta gawawwakinsu daga bisani kuma babu wasu sassan jikinsu.
Wata Tankar dakon man Fetur fa yi bindiga yayin da ta kucce wa diraba ta afkawa wasu shaguna a Ibadan, babban birnin jihar Oyo ranar Alhamis, ta tarwatse .
Wani Matashi Sadiq ya yi bayanin yadda iyayen budurwarsa suka bashi lasisin kwanciya da ɗiyarsu har ta samu ciki ta haihu amma kuma suka fara juya masa baya.
Ibadan
Samu kari