Ibadan
Wata Tankar dakon man Fetur fa yi bindiga yayin da ta kucce wa diraba ta afkawa wasu shaguna a Ibadan, babban birnin jihar Oyo ranar Alhamis, ta tarwatse .
Wani Matashi Sadiq ya yi bayanin yadda iyayen budurwarsa suka bashi lasisin kwanciya da ɗiyarsu har ta samu ciki ta haihu amma kuma suka fara juya masa baya.
Wasu matasa a ranar Alhamis, 7 ga watan Oktoba sun yi kira ga gwamnati ta soke Hukumar yaki da rashawa ta EFCC. Matasan, ranar Alhamis 7 ga watan Oktoba, sun yi
Wata budurwa da ta bar gida da nufin zuwa wurin shagalin bikin ƙarin shekara amma ta rasa rayuwarta a wani Hoteƙ da ke yankin Ibadan ta arewa maso gabas a Oyo.
Wani bidiyo ya nuna wata 'yar Najeriya da ke tuka tirela, lamarin da ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta, ta bayyana yadda take tuka tirela kamar namiji.
An gurfanar da wani mutun dan shekara 55, Sule Mosudi, a gaban alkalin kotun majistare na Iyaganku, Ibadan, kan zargin satar 'Plantain' da kudinsu ya kai N4000.
A kalla mutane bakwai ne suka jikkata bayan wani gini da ba a kammala ba mai hawa biyar ya rufta a safiyar ranar Alhamis, rahoton Nigerian Tribune. Ginin da ya
Alkali ya aika wani matashi mai shekaru 23 gidan maza bayan ya watsawa wata 'yar sanda kashi bayan an garkamesa a caji ofis sakamakon cin zarafin wata tsohuwa.
Sakataren watsa labari na gwamnan jihar Oyo, ya karyata abinda ya kira farfaganda wacce ta nuna cewa Seyi Makinde ya halarci gangamin masoyan Obi a Ibadan.
Ibadan
Samu kari