Hajjin Bana
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta baiwa maniyyata zuwa hajji wa’adin kwanaki bakwai domin su kammala biyan kudinsu. Ta kuma ce tsoffi ba za su ba.
Wasu maniyyata aikin Hajjin bana a jihar Legas a ranar Litinin sun mamaye gidan gwamnatin Alausa domin nuna rashin amincewarsu da karin 100% na farashin hajji.
Labari da duminsa daga kungiyar Red Crescent a kasar Saudiyya na nuna cewa mota dauke da maniyyata masu ziyarar Masallacin Annabi (SAW) dake Madina sun samu had
Hukumar kula da mahajjata ta ƙasa ta bayyana yadda ta kasafta kujerun aikin Hajjin bana 2022zuwa jihohi da sauran sashi daban-daban na ƙasar nan a shirin da tak
A ranar Laraba, Gwamnatin Jihar Zamfara ta tura malaman addinin musulunci 97 zuwa kasa mai tsarki don yin Umrah musamman domin addu’o’i akan kawo karshen ta’add
Gwamnatin kasar Saudiyya ta baiwa Najeriya kujerun Hajji 43,000 a shirin ibadar Hajjin da za'a yi bana 2022. Daily Trust ta ruwaito cewa majiyoyi daga cikin huk
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da soke dukkan dokoki kariya daga cutar COVID-19 da aka sanyawa shiga Masallacin haramin Makkah da na Madinatul Muwarrah.
Kasar Saudiyya ta dage wasu dokokin Korona yayin da Ramadana ke karatowa. Wannan na zuwa ne bayan bullar Korona nau'in Omicron a kwanakin baya kadan a duniya.
Wata kungiya a Najeriya ta bayyana kukanta, inda tace sam ba daidai bane a hana 'yan Najeriya yin aikin Umrah a watan Ramadan. Sun ce a cire dokar kan Najeriya.
Hajjin Bana
Samu kari