Hajjin Bana
Hukumar kula da mahajjata ta ƙasa ta bayyana yadda ta kasafta kujerun aikin Hajjin bana 2022zuwa jihohi da sauran sashi daban-daban na ƙasar nan a shirin da tak
A ranar Laraba, Gwamnatin Jihar Zamfara ta tura malaman addinin musulunci 97 zuwa kasa mai tsarki don yin Umrah musamman domin addu’o’i akan kawo karshen ta’add
Gwamnatin kasar Saudiyya ta baiwa Najeriya kujerun Hajji 43,000 a shirin ibadar Hajjin da za'a yi bana 2022. Daily Trust ta ruwaito cewa majiyoyi daga cikin huk
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da soke dukkan dokoki kariya daga cutar COVID-19 da aka sanyawa shiga Masallacin haramin Makkah da na Madinatul Muwarrah.
Kasar Saudiyya ta dage wasu dokokin Korona yayin da Ramadana ke karatowa. Wannan na zuwa ne bayan bullar Korona nau'in Omicron a kwanakin baya kadan a duniya.
Wata kungiya a Najeriya ta bayyana kukanta, inda tace sam ba daidai bane a hana 'yan Najeriya yin aikin Umrah a watan Ramadan. Sun ce a cire dokar kan Najeriya.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta yi watsi da jita-jitar dangane da batun dage yin aikin Umrah na bana saboda karuwar cutar COVID-19 wacce aka fi sani da korona, Dail
Yayin da ake sa ran za a yi aikin Hajji bana, gwamnatin Najeriya ta fara sa rai kan adadin mutane da za a tura aikin Hajjin bana. Adadin zai yi kasa da na baya.
Hukumnar kula da jin dadin alhazai ta kasa (NAHCON) ta bayyana cewa ko shakka babu za a ga sauyi a farashin kudin Hajjin bana saboda hauhawar farashin abubuwa.
Hajjin Bana
Samu kari