Hajjin Bana
Duk da wa'adin da aka sanya ya wuce, wasu maniyyata daga jihar Filato sun roƙi hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON ta taimaka ta karɓo cikon kuɗin na N1.9m.
Hukumar alhazaai a jihar Filato ta ce maniyyata 135 ne suka rasa damar zuwa aikin hajjin shekarar 2024 sakamakon rashin biyan cikon kudi akan lokaci.
Gwamna Inuwa Yahaya ya amince a baiwa kowane mai niyyar sauke farali bana a jihar Gombe tallafin N500,000 domin rage musu wahalar ƙarin N1.9m da aka yi.
Hukumar Alhazai ta kasa( NAHCON) ta sanar da yawan maniyyatan Najeriya da zau gudanar da aikin Hajjin bana a shekarar 2024. Ta ce sama da mutum 50,000.
Hukumar jin daɗin alhazan Najeriya NAHCON ta gargaɗi mahajjata su yi hattara da wasu mutane da ke neman su kara kuɗim hajji wanda hukumar ba ta umarta ba.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ba maniyyatan jiha makudan kudi har N3.34bn domin tallafa musu bayan ƙarin kudin kujera da hukumar alhazai ta yi.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa da ke Arewacin Najeriya ya ba maniyyatan jiharsa N1m bayan hukumar alhazai ta kara N1.9m a kowace kujera hajjjn bana.
Gwamnatin tarayya karƙashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta ba ɗa N90bn domin ragewa ƴan Najeriya kuɗin kujerar hajjin bana 2024 in ji majiya.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya tallafawa maniyyatan jiharsa da rabin kuɗin da NAHCON ta ƙarawa maniyyatan jiharsa, ya ba da sabon umarni.
Hajjin Bana
Samu kari