Gwamnan Jihar Katsina
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta karrama Gwama Masari da lambar yabo ta 'Abokin Coci' saboda kyakkyawan shugabanci da yi wa coci da kirista hidima a jihar.
Muhammadu Buhari ya roki mutanen jihar Katsina su zabi APC. Bola Tinubu ya yi alkawari zai magance matsalar kashe-kashen da ‘yan bindiga suke yi a yankin Arewa.
Babban bankin tarayya, shiyar jihar Katsina ta fitarwa da bankuna sabbin takardun Naira N120 million don baiw amutane damar canza kudadensu kafin wa'adin ya kar
Kakakin hukumar yan sandan jihar Katsina ya bayyana cewa babu wanda ya yiwa shugaba Muhammadu Buhari ihu da jifan shaidan a jihar Katsina da ya kai ziyara.
A farkon makon nan, Peter Obi ya shirya zama da ‘yan gudun hijira, mata da matasan Katsina, amma bai yiwu ba, Jam'iyyar LP ta fuskanci akwai matsalar tsaro.
Bata-gari sun kai wa Peter Obi hari a Jihar Shugaban Kasa yayin da ya je yakin zabe, an bukaci jami’an tsaro su binciki lamarin saboda gudun haka ta sake faruwa
Wata wasika ta bayyana a kafafen ra'ayi da sada zumunta wanda ke nuna gwamnatin jihar Katsina zata fitar da kudi milyan dari biyar don tarban shugaba Buhari.
Wasu 'yan ta'adda sun kai farmaki wata coci da ke Jan Tsauni a karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina inda suka tasa keyar mutum 25 tare da raunata fasto.
Malamin addini wanda ya yi hasashen cewa an yi wa kungiyar kwallon kafa na Chelsea asiri ya yi hasashen abubuwan da za su faru a zabukan Katsina, Abia da Taraba
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari