Gwamnan Jihar Katsina
Mafi yawan 'yan siyasan da sun yi Gwamna a jihohinsu su ne a Majalisar Dattawa. A zaben 2023, akwai gwamnoni 7 da ke barin ofis da suka hakura da zama Sanata.
A jDelta an samu wani ‘Dan shekara 27, Emmanuel Sanwo-Olu ya baro aiki mai, domin yace shi fa mahaifiyarsa ta fada masa ba kowane mahaifinsa ba sai wani Gwamna/
A yau babu asibitocin tarayya a jihohi 15 irinsu Kano, Kaduna, Sokoto, Borno, Akwa-Ibom, Edo, Anambra, Ebonyi. Yanzu kuma gwamnati za ta gina wani a Daura.
Hukumar NDLEA ta bayyana yadda ta kama wasu kayayyaki masu nasaba da miyagun kwayoyi a jihar Katsina. Hukumar ta kuma bayyana adadin mutanen da ta kama a jihar.
Gwamna Masari na jihar Katsina ya zubar da hawaye yayin da ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2023 a gaban majalisar dokoki wacce ita ce ta karshe a wa'adinsa
Tsohon sakataren gwamnatin Katsina, Mustapha Inuwa, ya gargadi gwamnatin jihar da manyan jami’anta da su daina takewa ma’aikata yancinsu na zaben wanda suke so.
Za a ji Jam’iyyar APC mai mulki tana cigaba da rasa dinbin mabiya a jihar Katsina, ‘yan kwanaki kadan bayan Mustapha Muhammad Inuwa ya bar ta zuwa PDP mai adawa
Mata 16 suka samu kujerar Mai taimakawa Gwamna a harkar SDG a Kwara. Mata ke rike da 56.25% na kujerun Kwamishinoni da 50% na mukamain Sakatarorin din-din-din
Jam'iyyar PDP ta kara karfi tun da mutumin da ya fi kowa dadewa a kan kujerar Sakataren gwamatin jihar Katsina, Mustapha Muhammad Inuwa ya bar jam’iyyar APC.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari