Gwamnan Jihar Katsina
A yau aka rusa wani ginin da aka daura ba tare da bin umarni ba, har ya kusa hada Gwamna Abdullahi Umar Ganduje fada da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero
Rundunar yan sandan Jihar Katsina ta sake takaita amfani da babura a jihar daga 6 na safe 10 na dare saboda kallubalen tsaro a jihar, Vanguard ta rahoto. Gwamna
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aleiro, wanda a baya-bayan nan aka nada shi Sarkin Fulani a masarautar Yantodo a Jihar Zamfara, ya ce ba shi ya bukaci a nadi shi sa
Kwanaki kungiyar Kano First Forum ta nemi a hana Gwamna Abdullahi Umar Ganduje cin bashi. A jiya Alkali ya halattawa Gwamnatin Ganduje karbo danyen bashin.
Gwamna Aminu Bello Masari, ya ce har yanzu gwamnatin Katsina ba ta yafe wa Ado Aliero, dan bindigar da take nema ba duk da sarautar da aka nada masa a Zamfara.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce yan Najeriya za su gode wa Allah idan da sun san wahalar da wasu kasashen Afirka ke sha a yanzu, rahoton Daily Trust. Buhari ya f
Gwamnatin jihar Katsina ta garkame a kalla kananan asibitoci 69 a kananan hukumomin jihar bisa munanan ayyukan 'yan ta'adda. Sakataran kungiyar kanana cibiyoyin
Gwamna Simon Lalong ya tabbatar da cewa ya ji sunansa a cikin wadanda ake tunanin dauka a jam’iyyar APC, ya bada shawarar mataimakin Bola Tinubu ya zama kirista
Jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ta sanar da Injiniya Khalil a matsayin wand aya lashe tikitin takarar gwamnan jihar Katsina a wurin zaɓen fidda gwanin da aka y
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari